Tausayi Stories

101 Stories

NANA JAWAHEER by JameelarhSadiq
#1
NANA JAWAHEERby JameelarhSadiq
Labarine wanda ya kunshi soyayya da tausayi
KAICO NAH by SAKHNA03
#2
KAICO NAHby SAKHNA03
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa...
Completed
IHSAN by YoungNovelist4
#3
IHSANby KHADEEJAHT HYDAR
ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE WITH THE HELP OF 3 PEOPLE,,JUST READ ND FOUND OUT WHO THE 3...
Completed
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
#4
MENENE MATSAYINA...by Hafsat musa
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki n...
Completed
Bakuwar Fuska by PrincessAmrah
#5
Bakuwar Fuskaby Amrah A Mashi
"Babu wata mace da nake son kasancewa da ita bayan ke Boobah. Babu macen da zan iya rayuwar aure koma-bayanki. Ki amince ki share mini hawayena, na yi alkawarin sha...
KOMAI NUFIN ALLAH NE by fateemah0
#6
KOMAI NUFIN ALLAH NEby fateemah0
labarin da ya samu rubutowa daga DEEJAH UMMU FU'AD AND AFNAN, labari ne mai taba zuciya tare da sassanyar soyayya, karku bari a baku labari ku karanta kuyi vote ku comme...
MATA KO BAIWA by Hafssatu
#7
MATA KO BAIWAby Hafsat musa
Feena macace Mai matsananin kishi, wadda Tasha Alwashin duk ranan da mijinta yayi mata kishiya zata kasheshi ta kashe matar,sannan ta kashe kanta, Kowa yarasa, Dije yari...
DA'IMAN ABADAN  by JameelarhSadiq
#8
DA'IMAN ABADAN by JameelarhSadiq
DA'IMAN ABADAN labarin mai cike da darussa kala kala labarine na soyyya zalla.. soyyyar da ake jin za'a iya sadaurkar da rai akan masoyiya.
HAKKIN UWA by PrincessAmrah
#9
HAKKIN UWAby Amrah A Mashi
Wannan labari ne mai tsananin ban tausayi da taba zuciya wanda kuma ya faru da gaske sai dai 'yan gyare-gyare wadanda ba za a rasa ba. Shin kun san girman hakki kuwa? Ku...
INDO AISHA  by ummuhfadima
#10
INDO AISHA by Nafisat Aliyu Funtua
Labarin wata yarinya da ta taso cikin wahala da azabtar wa akwai abin tausayi sosai da soyya me ratsa zuciya%
DUK GUDUN BAREWA... by AuntyHaliloss2
#11
DUK GUDUN BAREWA...by AuntyHaliloss2
Labari mai tsuma zuciya akan ɓatan Salima! Rikitacciyar ƙaddara, tsere da rikicin ɓoye kai!
A GIDAN HAYA by JameelarhSadiq
#12
A GIDAN HAYAby JameelarhSadiq
Labarine mai rikatarwa tausayi soyayyya ga ilamtarwa fada'karwa Nishad'antar. Ku cigaba da biyoni dai masoyana
GUDU A JEJI by fateemah0
#13
GUDU A JEJIby fateemah0
GUDU A JEJI, LABARI NE MAI CIKE DA TAUSAYI, CIN AMANA, HASSADA, KYASHI DA SON ZUCIYA, KARKU BARI A BAKU LABARI, KU HANZARTA KARANTAWA DAN KU JI ME LABARIN GUDU A JEJI YA...
SAMIMA (MACIJIYA CE)🐍🐉 by fateemah0
#14
SAMIMA (MACIJIYA CE)🐍🐉by fateemah0
LITTAFIN SAMIMA (MACIJIYA CE), LABARI NE AKAN WATA YARINYA KYAKKYAWA DA AKA MAI DATA MACIJIYA, KUMA DUK WANDA YA TABATA KO YA BATA MATA RAI SUNAN SA GAWA, BAZAN IYA CIKA...
BAHAGUWAR SOYAYYA by Naseeb01
#15
BAHAGUWAR SOYAYYAby Naseeb Auwal
Makahon so, shine lokacin da sashe ɗaya ya makance akan soyayyar ɗaya sashen. Gurgun so, shine son da sashe ɗaya yake mutuwar son ɗaya sashen amma bai samu goyon bayan ɗ...
DA WATA A ƘASA by rahmakabir
#16
DA WATA A ƘASAby Rahma kabir
Akwai son zuciya me sanya mutum a tarkon nadama, zalunci mai kunshe da keta, zawarci mai sanya kunci, mutuwa mai dauke da yankan kauna. Nadama mai sanya kukan zuci gaba...
ITA CE ZUCIYATA by fateemah0
#17
ITA CE ZUCIYATAby fateemah0
labari ne akan wani matashin saurayi ɗan mai kudi, shima kuma yana da kuɗi gashi ya tsani talaka a rayuwarsa,baya kaunar talaka ko kaɗan a zuciyarsa, sai kwatsam ya faɗa...
GYARA KAYAN KA... {Ƙalubale Gareku Iyaye} by UmarfaruqD
#18
GYARA KAYAN KA... {Ƙalubale Gareku...by Umar Dayyan Abubakar
LABARI NE AKAN YARCE DUNIYA TA LALACE, RASHIN TSORON ALLAH YAYI K'ARAN CI, ILLAR DAKE TATTARE GA YARAN DA BA ADAMU DA SANIN INDA SUKE ZUWA BA. JAN HANKALI GA IYAYE MASU...
UQUBAR UWAR MIJINA by YoungNovelist4
#19
UQUBAR UWAR MIJINAby KHADEEJAHT HYDAR
Based on true life story labarine akan wata baiwar Allah wanda uwar miji tajefata cikin matsanancin baƙin ciki ɗa gararin rayuwa,sanadin hakan ta..just read and find out
Completed