#1
THE LIGHT.!by LailaAhmad
Yana mamakin yadda akai ya fada soyayyarta,komai nasu da bambamci:yarensu,addininsu da dabi'oinsu. Amma tunaninta kadai na haska masa zuciya da haifar masa da nutsuwa da...
#2
KOMAI NUFIN ALLAH NEby fateemah0
labarin da ya samu rubutowa daga DEEJAH UMMU FU'AD AND AFNAN, labari ne mai taba zuciya tare da sassanyar soyayya, karku bari a baku labari ku karanta kuyi vote ku comme...
#4
TUN RAN GINI TUN RAN ZANE.by khairi_muhd
Labari ne akan masoya guda biyu wayanda suka taso cikin kaunar junansu saidai iyauen su sun dauki alwashin babu a aure a tsaksninsu. Ga dai jini daya na yawo a jikinsu n...
#5
Her Boyfriend, My Husbandby Razia X.
The lives of Maryam, Yusuf, Zainab and Abdallah. How are they connected? Read to find out!
*
#1 in Arewa
#1 in Muslim
#1 in Maryam
#1 in Zainab
#1 in Yusuf
#1 Abdalla...
#6
TAFIYAR MU (Completed)by suwaibamuhammad36
Rayuwar auren masoya biyun na tafiya daidai yanda suka tsara tun farkon fari, kwanciyar hankali da son juna ya kafu a cikin gidansu wanda hakan yasa suka zama abun burge...
Completed
#7
Duk kyan namijiby Azizat Hamza
Lubna da Nafy 'yan uwane da suka
banbanta a halayya. Hudu Carpenter ya
shigo rayuwarsu a lokaci mabanbanta
kuma kowacce da irin tarbar data masa.
Yayinda Nafisah ke gani...
#8
ABINDA KA SHUKA(COMPLETED)by deeejahhh21
The story of love❤️and how it never dies no matter how the situation is💞kubiyoni
#9
Yazeedby Hafsat musa
Ya taso miskili yakuma tsani duk macen da bata wayewa kwatsam..saigashi za'a hadashi Aure da yar kawunshi ko ya hakan zai kasance kubiyoni..
#10
Bakuwar Fuskaby Amrah A Mashi
"Babu wata mace da nake son kasancewa da ita bayan ke Boobah. Babu macen da zan iya rayuwar aure koma-bayanki. Ki amince ki share mini hawayena, na yi alkawarin sha...
#11
DA'IMAN ABADAN (ZAZZAFAR KAUNA)by JameelarhSadiq
labarin soyayya mai ciki da darussa iri iri mai masu tsayawa a zuci..masoyane suke nuna ma juna tsana marar adadi rana d'aya lokaci d'aya kiyaiyar ta rikice ta koma tsin...
Completed
#12
JIDDAHby meelartu
Its all about the difficulty of life, when people you leave around them dislike, envy, and hates you..........
Like it is for jiddah, she's an orphan who's parents die...
#13
NADIYA!by Jeedderh Lawals
'Ta dan juya kanta cike da mamaki, tace, "Daddynka kuma? wanene shi?"
Yace, "Habib Abdullahi Makama?!" cikin sigar tambaya.
Jin sunanshi kadai ma sai...
#14
AMRAH NAKE SO! (Completed✅)by Amrah A Mashi
"Sickler gare ta, kuma ku kuka ja mata." Ta yi shiru daga nan, dafe da goshinta, tana jin yadda kanta ke sara mata. "A kullum dad'a wayar wa mutane kawuna...
#16
COLONEL UBAIDULLAHby fateemah0
labari ne akan wani saurayin Soja akwai
(tausayi soyayya cakwakiya hassada munafurci kar dai na ciku) kudai ku bibiye labarin
#18
GUDU A JEJIby fateemah0
GUDU A JEJI, LABARI NE MAI CIKE DA TAUSAYI, CIN AMANA, HASSADA, KYASHI DA SON ZUCIYA, KARKU BARI A BAKU LABARI, KU HANZARTA KARANTAWA DAN KU JI ME LABARIN GUDU A JEJI YA...
#19
MAI SONA KO ZAB'INA? (ONLY PREVIEW...by KHADIJAH ABDULLAHI ALIYU DUKA...
This story is unhold now and taken down by the author, only preview chapters are available for reading , but you can still add it to your library, so that you can get no...
#20
MATA KO BAIWAby Hafsat musa
Feena macace Mai matsananin kishi, wadda Tasha Alwashin duk ranan da mijinta yayi mata kishiya zata kasheshi ta kashe matar,sannan ta kashe kanta, Kowa yarasa, Dije yari...