19

83 2 0
                                    

💕          ❤      💕
     💕            💕
           💕 💕
              💕
         *KAICON SO...!*
               💕
          💕 💕
     💕          💕
💕       ❤      💕

    ŇѦ

        *ɧAFىAT  ɧAFŊAŊ*
        watpadd @ Xclusive__hafnancy

    *ɖҽɖɩcatҽɖ tɷ:ɧaųwa •ى• ʑAɾƖA (MAMAŊ ŲىWAŊ)*

*ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT  WɾƖTҼɾى  ASSɷ📚✍*

   *🅿___19*  

    _*wayyo Allah ni hansatuwa ashe haka mankas yake da yawan fans ban sani ba?😅tou ga sakon Zahradden my besty xuwa gareku👇*_

_Yasirudden is the hero then why do people want to blame him? Jaleelah knew dat ryt from the unset he never loved her that his heart belongs to someone else,buh she took the risks and ppl are blaming him.I think She should juz take whisky and just get tipsy,scare face for her😣_

   _*Dama besty meh zakace tunda dan'uwanka ne namiji dole kayi siding nasa😀*_

  ______________________________
   
   Wani irin mugun shak'a Nabeel yakai masa yana kuka yace''Wallahi na rantse da wanda raina ke hannunsa idan ka sake k'anwata ta rasa ranta akanka tofa kasa aranka cewa sae na k'arashe kwakwulo idanuwan waje,idan yaso sai muga wanda zakayi amfani dasu wajen ganin ita love of ur life d'in.....''
       Da sauri daddy ya matso wajen don kubutar da Yaseer ahannun Nabeel,shi kuwa Nura ko motsi ma ya kasa yi don yadda xuciyarsa take fasan nan,tou fa idan yace zaiyi magana komi na iya 6acewa shiyasa yay gum,Umma kuma bin bayan Dr.Veer sukayi ita da iyalen Uncle Tahir,
   Ah fusace daddy ya ruk'o Nabeel yana fadin''Kai Nabeel sakeshi man!ko so kke ka kasheshi ne?
     Kuka yake yana shuri kafafun Yaseer yace''daddy ku banni na kasheshin ko zanji sassaucin abinda ke damuna....'
       Dakyar dai daddy yaja shi xuwa waje,shima d'in xuciyarsa tayi bakin kirin,ya kuma kudurta aransa cewa idan har Yaseer ya sake y'ar tasa ta rasa ranta akansa tou fa zasuyi zaman kotu don ya zama dole ya kwatarwa Jaleelah hakkinta koda kuwa bata araye (tofa kuji daddy da wata magana fa?😳)

shi kam Nura kasa ma daga ido yay ya had'a dana daddy don kunya,yadda kasan kamar shine yay masa laifin yake ji,Yaseer ba'a maganarsa don sosai wani irin nadama ya shigesa,besan meyasa bakinsa yay su6ucewar ambaton sunan *ASMA'U' ma instead of *JALEELAH*

   Dr.Veer na fita da Jaleelah ahannu ya shige wani daki da ita ya kwantar,ya zaro wayarsa ya latso wani matashin likita wanda suka zo tare dashi,yana dagawa be bari yayi magana ba yace''Dr.Sameer pls duk abinda kke yi juz suspend it and come down to room 11,i seriously nid ur assistance,ka taho da kayan aikinka....''

    ''Okay Doctor gani nan xuwa...'' ya katse call d'in,had'a kayan aikinsa yay don dama yana bin daki daki ne yana gwada bp d'in wa'enda keda hawan jini,da sauri sauri ya nufi dakin da Dr.Veer d'in ya masa kwatance dake ma acikin ward daya suke.

       ''Yaseer wallahi idan ka bari yarinyar nan ta rasa ranta akanka Allah bazan ta6a yafe maka ba,shin ka gayamun acikin zamanin nan da muke ciki wacce yarinya ce zata iya yi maka abinda Jaleelah take maka?ka gayamun tunda wannan lalurar ta rashin ganin ta sameka wace ta tako har inda kke ta nuna tana sonka tsakaninta da Allah ba tare da ta damu da condition d'in da kke ciki ba?''

Ummah ta saki murmushin takaici kan ta cigaba''Sai Jaleelah!....baiwar Allah nan bata damu da halin da kke ciki ba,da k'yanta,iliminta,kudinta da kuma ajinta ta watsar agefe tazo har inda kke tace tana sonka tsakani kuma da Allah,har fad'a tayi da wacce batasan darajarka ba don kawai taci mutuncinka agabanta,kai Muhammadu Yasirudden wlh ka wulaqanta  yarinyar nan kuma insha Allah ina rokon Allah yasa kayi nadama alokacin da ba'a iya maida hannun agogo baya.......

KAICON SOWhere stories live. Discover now