ayshajb

AMNOOR Novel  it's Complete.

drtee24

Gaskia Wattpad sun kwafsa.. sun cire direct messages.. Yanxu Baza a iya chatting a Wattpad ba 
Reply

Salimnert

@ayshajb can't wait to have it
Reply

SaNaz_deeyah

Salam Aysha jb dan girman Allah kiji tsoron Allah ki riƙa tuna cewa ke macece kuma wata rana ke uwa ce, zaki do 'ya'yanki su yi abinda suke yi a yanzu, ko kuma su karanta wannan novels ɗin da kike rubutawa. Ko babu 'ya'ya ki tuna cewa za ki mutu kuma duk abinda kika rubuta zai zama hujja gareki kuma kina mutuwa mutane shaidar da zasu riƙa miki kenan. Dan Allah ki riƙa tuna cewa gidan biyu ne. Kawai ina searching naga novel ɗinki a recommendation abin babu daɗin karantawa ma kiji tsoron Allah ki daina amfani da rubutu wajen yaɗa baɗala.

ayshajb

AMNOOR Novel  it's Complete.

drtee24

Gaskia Wattpad sun kwafsa.. sun cire direct messages.. Yanxu Baza a iya chatting a Wattpad ba 
Reply

Salimnert

@ayshajb can't wait to have it
Reply

ayshajb

Hello Guys barkanmu da wannan lokaci. Paidbook ɗina nake bononza duk wanda bai karanta ba ya zo za a sayar mishi a fara shi mai sauƙin. 08062715485

OumarouFatiyatou

@ ayshajb  kamar wadanne Books kenan
Reply

ayshajb

https://youtu.be/RKL1xxQbdhs?si=TPwQHDiVOsrJGJmp
          
          He'llo Guys barkanmu da Ramadan. Please Subscriber my YouTube channel.

HadizaYahaya

@ayshajb Assalamu Alaikum, ya ibadah, Allah yasa muyi karbabben ibadah. 
            Please contact din Autar alheri (yasmeen ahmad) nakeso ko kuma handle dinta,akwai wani novel dinta da nake nema ne.
            Nagode 
Reply

ayshajb

*NEMAN TAIMAKO!*
          
          *DAN ALLAH JAMA'A A TAIMAKAWA BAIWAR ALLAH*
          
          GA ABIN DA TA CE.
          
          
          Assalamualaikum aunti aisha kiyiwa darajan manzon Allah ki temakamun allah ina cikin matsin rayuwa wallahi tunda aka fara azumi a wahale nake ina so in nemi temakon,kine shiyasa kike ganin ina miki mgn guntu guntu dan Allah a taimaka min da duk abunda ya sauewake abincin da zamuci ya gagaremu mijina ya tafi ya barni da yara shekara biyu nike ta buga buga ina nemo mana abinci da yara gashi tunda aka korosu kuɗin makaranta suke,zaune gidan kuma ina gidan kakata ne yanzun itama bata da lafia dan Allah na rokeke,ku temaka mun da ko nawa ne wallahi jiya kwana nayi da ciwon qirji.kuma bani dako nera biyar da zana sayi.magani kwana biyu bani iyayin azumi saboda olsa daya.sakani a gaba,gashi makota ke,temaka muna da abinci wane.lokaci
          
          Ki temaka muna nagode.
          
          
          Dan Allah ko da ɗari biyu ko ɗari biyar me shi ya temaka mata da shi. Sadaka ba shi da kaɗan.
          
           OPAY 8062715485