18

3.4K 47 0
                                    


✺✺✺ ®🌁(F.J.W.A) 18….  *Sadaukarwa ga duk Masoyan Littafin Nan* Durkusawa tayi tare da kifa k’anta a kasa da rarrafe ya karaso inda take Magana yake son Mata Ama ya rasa ta Inna zai Fara domin bakinsa ya Masa nauyi d’agowa tayi jin saukar numfashi mutum gab da ita kad’an ya rage Bata fad’a kanshi ba, kasancewar tsaka ninsu baifi tsayin yatsa ba wani mugum Kallo ta auna Masa da sauri ya kama hannunta tare da furta “Am very Sorry” katse shi tayi da sauri “sake min Hannun !” murya a hasale ta karasa maganar ba musu ya sake ta mikewa tayi tare da nufar part d’inta da gudu Minaty ta biyo bayanta “Yusrah ki tsaya dan Allah inna zakije...” juyowa tayi tana Kallonta idanu cik’e da kwalla ta matso Kusa da ita tare da kama hannunta “Kawata inna sanki sosai bani da wata Aminiya kuma abokiyar shawara bayan ke zan.... zan rufe k’aina a d’aki har Zuwa lokacin da Allah zai kar’bi raina domin rayuwata Bata da wata Amfani ke ko a cikin Littafin ban ta'ba cin karo da labari irin na rayuwataba, ban ta'ba jin labari maisarkakiya irin labarina ba wlhy na tsani k’aina na tsani komai bana bukatar komai kamar mutuwa Ama kawata i'na so kimin *Alkawari kwaya d’aya tal* inna san rok’onkin da ki bar rayuwar da kike domin abinda kik’e babu Kyau bazaki Gane rashin k’yansa ba sai Nan gaba ama in na so kafin lokacin ki tuba ki daina hudd’a da Mata kawata i'na so kimin Alkawari...” kuka ne yaci karfinta ta kasa karasa maganar da take yi da sauri suka rumgumi juna suna kuka maitsuma zuciyar mai'sauraro kuka suke sosai kuk’an da duk wani mai'imani saiya tausaya musu a hankali ta k’ai bakinta dai dai kunnin Minaty sanan tace “kimin Alkawari zaki Auri YUSUF kinji kawata Karki ce min a'a domin a'a Yana nufin Baki d’auke ni yanda na d'auke ki ba” da sauri Minaty ta raba jikinta da nata hannunta ta kama gam cikin gunjin kuka tace. “a a Karki min Haka Yusrah bazan iya ba...” kwace hannunta Yusrah tayi da sauri ta nufi kofar d’akinta Magana take batare da ta juyo ba “Naji nagode yanzun nasan matsayi na a Gurin ki Allah ya had’a fuskokin mu da Alkhairi” da gudu Minaty ta nufeta ama i'na ta riga da ta rufe kofar buga kofar take da karfi tare da fad’in. “ Yusrah ki bud’e pls na amince ki fito dan Allah” buga kofar take da iyakacin karfinta ama ko sauraronta Yusrah batayi sabida tariga ta shige cikin d’akin da sauri Mimi tazo ta riƙe Minaty cikin rawar mury tace. “Amina mai Kika Mata ? Mai tace Miki pls ki fad’a min” Minaty tace. “mimi taki bud’ewa bare ta saurari amsar da Zan bata pls kema kisa Baki Amatsayin ki na mahaifiyarta ko zata Amince ” girgiza k’ai kawai Mimi tayi mikewa tayi ta Kama Hannun Baffa tana jansa tare da sak’in kuka Baffa da har yanzun bai hayyacinsa domin Ganin Abin yake kamar a mafarki gani yake kamar Barci ne haka ta ringa Jan hannunshi har d’akinta kamata yayi ya zaunar da i'ta domin taki zama fad’awa kawai tayi jikinsa tana kuka abin Gwanin ban tausayi rumgumeta yayi sosai Yana bubbuga bayanta alamar rarrashi sai da tayi kuka sosai Sannan ta d’ago tana Kallon sa a hankali ta Kira sunan sa. “Auwal da gaske ne Yusrah 'yarmu ce ?” Gyaɗa Mata Kai kawai yayi “Taya hakan ya kasance to menene Ainihin labarin mai'yafaru to a baya ya kamata Saddika ta fitar damu a Duhu” kokarin sauka take a jikinsa domin jikinta har bari yake da sauri ya riƙe ta cikin kwantar da murya yace. “ ki nutsu tukun yanzun mai'zakiyi ?”. Kuka ta saka harda buga kafa abin dariya yaso bashi cikin zuciyarsa yace. “Allah Sarki uwa Kenan gaskiya an cuceki Amma Babu komai a kwai Allah” sharemata hawayen fuskanta yayi sosai ya rarrasheta Saida ta nutsu sanan yace. “ki Bari mubi komai a sannu kinji” Lumshe ido tayi badan ranta yaso ba tace. “to” domin i'ta so take tasan ta yanda akeyi aka d’auki 'yarta aka ba Momy zamewa tayi tare da sauka a jikinsa jin ana kokarin shigowa YUSUF ne ya shigo gabad’aya yayi wani i'ri kallo d’aya zaka Masa ka fisk’anci Yana cikin tashin hankali durkusawa yayi ya bud’e Baki da niyar Magana Kenan Mimi ta katse shi. “fita min a d’aki karka kuskura ka furta komai a Nan wlhy mudin ka kuskura ka raka kusanto inda nake saina tsine mak...” kukan daya saka ne ya katse sauran maganarta. “Dan Allah Karki ce haka pls wayyo naji bazan Kara Zuwa inda kike ba Ama..” katseshi tayi cikin zafin Rai domin ko ganinsa Bata kaunar yi. “aman uwarka! wlhy in ka Kara wani Magana sai ranka yayi mummunan baci shashasha kawai tashi ka Bani guri” Kallon Baffa yayi ko zaiyi Magana Ama sai yaga ya kawar da k’ansa yayi jikin a sabule ya mike tafiya yake kamar zai fad’i hannunsa ya daura a k’ansa ji yake kamar k’an zai bar gangan jikinsa, Yana fitowa ya ci karo da Granny zaune ta rafka uban tagumi matsowa yayi zai Mata Magana cikin tsawa tace “tashi Dan uwarka wlhy in ka min Magana da wanan bakin naka saina ruguza maka shi fitar mana daga d’aki ka tafi can Gurin shashashar uwarka” ta fad’i haka tare da nuna Masa part d’in momy. Mikewa yayi kamar zaiyi kuka haka ya nufi part d’,insu direct d’akin Yusrah ya nufa murd’a kofar yayi ya jishi gam bubbuga kofar ya fara yi da karfi Yana Kiran ta . “ Yusrah da Girman Allah ya bud’e kofar Nan ki zo zan kar’bi cikina dan Allah kizo pls gashi kowa yaki kulani kizo kinji Baby nah com and stay with me” _(Yusuf manya watao tazo zaka kar'bi cikin ? da bakayi tunanin zata d’auki ciki ba ka ringa hak'arta kamar rijiya family plan na gargajiya inhar bakya so ko baka so Kama matar ka ciki muddin kayi sex da i'ta karka yi realizing a jikinta haka nada kyau Shan magani barkatai Yana da illa sosai dan Haka a kiyaye ko kuma kuna gama sex da Sai kisha panta Mara sanyi or ki jika masoro da zaran kun gama sex sai kisha Ko Kuma kije kiyi fitsari duk wanan hanyace na Hana d’aukar ciki .)_ Haka ya ringa surutai Yana Buga kofarta har ya gaji ya zauna a kasa jingina yayi da kofar a Haka har barci ya d’auke shi Minaty ta kasa zaune ta kasa tsaye duk Bata cikin hayyacinta tana shiga Gida d’akinta ta nufa Nan taga sabuwar wayarta gata Fara kyakyawa gwanin sha'awa harara ta balla Mata Lokacin da ta tuna maganar Yusrah sai da taji hawaye da sauri Yarinyar ta taso tare da fad’in “Honey are u okay ?” Wani mugum kallo ta auna Mata cikin daka tsawa tace . “Uwar zuma d’in maza tattara kayanki Ki bar Nan kafin na illata ki ” da sauri Yarinyar tace . “Jessu Anya lafiyar ki kuwa madam ya Zaki kore ni bari na Kira Big Hajiya tazo ” (matar Baban Minaty) kafin ta fita taji an wani fusgota da karfi tana juyowa Minaty ta watsa Mata mari “ke ba Big Hajiya ba uwar ta Zaki Kira ita ta kawo ki” girgiza mata kai yarinyar tayi Cikin zafin Rai ta tunkud’ata waje tare da watsa Mata jakar kayanta, Kullun Sai Minaty taje Bata aiki sai buga kofar Yusrah ama Bata kulasu gashi yau kimanin wata biyu Kenna tana kulle a d’aki anyi anyi kofar ya bud’u yaki bud’uwa Gabad’aya Yusuf ya rame in ka gansa sai ka tausaya masa Kowa na gidan Babu mai cin Abinci barin ma Mimi domin tafi kowa shiga damuwa momy kuwa ba'a Magana dan nata yafi na kowa dan tana cikin tsananin tashin hankali yau da huri Minaty tazo Gidan haka ta Tarar Gabad'ayansu Suna bakin kofar Yusrah kaman kullun Suna had’a ido da Yusuf ta watsa Masa wani irin mugum Kallo kawad da kansa yayi mutumin da suka shugo tare ne ta nuna Masa kofar Tare da bashi umurni ya balle aikuwa cikin mintuna kalilan ya balle kofar ture Junansu suka Fara kowa naso ya fara shiga yaga Halin da take ciki da sauri Yusuf ya bangaje kowa tare da shigewa dakin da wani mahaukacin Gudu Yana karasawa cikin daki ya tsaya cak hango Yusrah yayi a can karshen Gado jikinta sanye da hijjab Gabad'aya Bata motsi kwance take tana kallon sama ga d’an cikin jikinta da yamata d’as yayi d’an tsini duk ta rame d’akin yayi kaca kaca sai wari da karnin amai d’akin yake momy CE ta karasa da gudu tare da rumgumarta tana jijjigata Mimi ma Gurin ta nufa tana jijjigata tare da Kiran sunanta Amma shuru Bata motsi Minaty ne ta hango yanda cikin Yusrah ke juyawa da sauri tace “Gaskiya ya kamata muje asibiti” Gyara muryan Granny suka ji daga bayan su tare take da Dr Saddika “basai anje asibiti ba ga Likita sai ta dubata” cewar Gran karawa kan gadon Yusuf yayi da k'arfi ya finciketa daga hannunsu fita yayi da ita tare da sakata a mota momy nata kwala Masa Kira Amma yayi banza dasu a guje yaja motar suma mota suka shiga tare da bin bayan sa, Wani irin mugum gudu taye kamar zai tashi sama.....  FARHAT

BAN FARGA BA..Where stories live. Discover now