20

2.9K 37 5
                                    


✺✺✺ ®🌁(F.J.W.A) 20…. *Sorry to say is Tru life story, sabida wani dalili naki fad’a tun a farkon Labarin, Alhamdulillah Everything is Normal now Allah Ya gafarta Mata da Baby Nimha* Jijjigasa Dad yake Amma ko numfashi bayayi gabad'aya asibitin ya hargitse da kuk’ansu duk wanda ya gansu yaji abinda ya faru saiya tausayawa wannna familyn da kyar da taimakon likitoti Yusuf ya farfad’o da wani i'rin kuka ya farka sai ambaton sunanta yake “Yusrah Karki min Haka pls Karki barni bazan i’ya rayuwa ba tare dake ba, bazan taba i'ya Tarayya da wata mace bayan ke ba, kece cikar muradi na wlhy Ban farga ba... Bansan k'anwata bace ke, bansan cikinmu d’aya ba wayyo Rayuwa wannna mummunar lamarin da mai yayi Kama¿ Wlhy gwara Nima na mutu da in rayu” kuka sosai yake Minaty ma kuka take ga Jaririyar ma sai kuka da tsotsar hannunta take. Har aka nufi da gawar Yusrah gida har aka Mata wanka Aka kaita makwancinta Yusuf bai dawo dai dai ba kowa sai da ya tausaya masa suna dawowo Baffa ya je ya samo kanin Mahaifin Amina kasancewar Mahaifinta ya rasu Nan ya shaida Masa komai ya tausaya musu matuka tare da musu ta'aziya Nan babu Bata lokaci ba yaje ya sanar da yan uwa Kowa yayi na'am da hakan an d’aura Auren Amina tare da Yusuf Ak'an sadaki dubu hamsin Baffa yace basa bukatar komai godiya Kanin Mahaifin Amina ya musu sannan shida sauran Yan uwansa suka nufi Gida. “wayyo Duniya shikenan yanzun babu kawata Aminiyata kawar kirki kawar Arziki kawar da ta zamemin tamkar Yar uwa Yusrah ! Yusrah !! Ubangiji ya Miki Rahama Rabbi ya haskaka makwancinki wayyo Allahna wayyo ni Amina shikenan nayi rashi wai nine yau aka d’aura min igiyar Aure har uku nice na Auri mutumin daya kuntatawa kawata nice na Auri fasiki ban taba Zina ba, nasan Inna mu'amula da Mata ban taba aikata fasik’anci dana miji ba wayyo ya zanyi kawata na cika Miki burinki zanyi komai inhar zai faranta ranki zanyi komai inhar zaki ji dad’i” Magana take dakyar yake fita sakamakon kuk’an daya ci karfinta kura Mata ido jaririyar tayi tana kallonta can Kuma sai ta saka wani i'rin kara da wani i'rin mugum gudu Yusuf ya nufo d’akin Daman Yana cikin Gida Baffa na fad’a Masa yanda d’aurin Auren ya kasance tsintar k’ansa yayi cikin wani i'rin bakin ciki da Kunci bai Kara jin bacin rai ba sai da Mimi tace anan zasu zauna Kuma a part d’insa shinda d’akinsa ciki d’aya ne shine za'a wani kakuba Masa wannna jemammiyar mai fisk’an saniya yarinyar da ko dariyarta bai taba gani ba, _(wayyo kuji fa Daman kasa son ganin dariyar ta, wa yaga omer da zeera...)_ Wani i'rin banko kofa yayi ransa a had’e ya karasa inda take tsaye tana jijjiga yarinyar da har yanzun Bata Sami arzikin wanka ba gashi i'ta Kuma Bata San yanda zatayi Mata ba, domin Bata i'ya wankan yara ba i'tama kuka take sosai cikin had’e gira yace “bani i'ta ” wani i'rin juyowa tayi tare da watsa Masa kallon tsana “akan me Zan baka i'ta? Ko 'yarka ce kasan zafin ta ne ?” nufota yayi ya kok'arin fincike yarinyar wani i'hu Minaty ta saka Nan kowa ya yo d’akin da sauri momy ta watsa Masa Mari Marin da yaji har cikin ransa domin tunda yake momy Bata ta'ba marinsa ba “karya yarinyar zakayi ne wlhy Son ka fita i'dona na rufe fa” karban yarinyar tayi tare da Jan Hannun Minaty suka bar d’anki wanka ta ma jariyar tass Kiran Baffa tayi ta Mika Masa yarinyar Nan ya Mata huduba da Suna *AMRATULLAH* _(Al'amarin Allah)_ sosai kowa yaji dad’in sunan Nan aka siyo Mata Madara da komai na bukata Minaty ce ta kalli momy sannan tace “momy za mu ringa kiranta da Nimha cost inna son sunan akwai wata Yar makarantar mu sunanta Kenan Yusrah nason yarinyar sosai kuma tana son sunan Nima Kuma inna so” Momy tace “kiyi Duk yanda kike so amanarki ce sunan Nima yamin dad’i inna son Duk abinda Baby take so” share kwallan daya taru Mata tayi sannan tace “ubangiji ya gafarta Miki Yusrah” Haka aka ringa Zaman makoki har akayi sadakar Bakwai ranar Suna babu taron da akayi Amma an yanka wa Nimha ragon suna Yusuf kullun Yana makale da Nimha Yana mugum son yarinyar sosai kala baya had’ashi da Minaty *One month later* Bayan an Gama Zaman makoki Momy ta shiga Gyara Minaty sosai take dirka Mata magungunan mata Duk yanda Minaty taso kaucewa ta kasa domin Bata son Yusuf Bata kaunar ganin fusk’ansa ta tsanesa tsa Mai tsanani shiyasa taki komawa d’akinsa tana d’akin momy kullun Mimi sai tazo gurinsu zasu huni suna Hira yau asbar da misalin k'arfi Tara tayiwa Nimha wanka ta Sanya Mata kayan sanyi kasancewar yau antashi da ruwa sai gab da magariba ruwan ya tsaya shinfid’i yarinyar tayi tana kallon fusk’anta sak kamar Yusuf domin babu abinda ya bambamta su kwayar i'danunta ne kad’ai na Yusrah Wanda suke nan a lumshe share kwallan daya gwangaro Mata tayi kafin ta shiga wanka bayan ta fito ta Gama shirinta cikin kayan barci har zata kwanta taji sallamar momy hannunta riƙe da cup Zama tayi bakin gadon tare da Mika mata cup d’in Bata fuska Minaty tayi tare magana kamar zatayi kuka “Momy Dan Allah ki barni Haka wlhy wannan abubuwan sun min yawa bana jin dad’in su ko kad’an Wanda ake ma Gyara bana Sansa bazan i'ya had’a makwanci na dashi ba bazan i'ya had’a jikina da nasa ba wlhy momy na tsane shi...” Katseta momy tayi da sauri “haba Amina Karki ce Haka Gabad'aya babu inda Yusuf zai raba yaji dad’i kowa ya juya Masa baya karfa mu manta Duk fa kaddararmuce kiyi hakuri ki rungumi Mijinki ku rufawa juna asiri Zaki so shi ko ba Jima koba Dade kiyayyar mace ga d’a namiji kalilan ne Kiyi hakuri Amina” kwantar da Kai Minaty tayi a kafad’ar momy tana wani i'rin Kuka “shikenan momy naji Amma wlhy har a Raina banjin zan so shi” rarrashin ta sosai momy tayi da kyar ta karbi maganin ta sha “tashi kije” a matukar firgice tace “inna momy?” lumshe i'do momy tayi kafin tace “d’akin mijinki Karki min gardama” jiki a sanyaye ta d’auki Nimha ta sakata a kafad’arta “karki tafi da i'ta” A hankali ta juyo i'danunta na tsiyayar da hawaye “wlhy momy bazan i'ya nesa da Nimha ba ki barni na tafi da i'ta Dan Allah” Babu yanda momy Bata mataba akan ta bar Amratullah Amma taki haka ta hakura ta barta ta fita Minaty na fita daga d’akin momy ta share hawayenta murmushi tayi kafin tace “yanzun lokaci nane Yusuf sai ka ji jiki wlhy saina ramawa kawata duk wata bak’in cikin daka shayar ta ita Murd’a kofar d’akin tayi ta shiga batare da tayi Sallama ba Yana kwance abin duniya ya i'shesa sai tunani yake da sauri ya kalleta tare da sakin tsaki “ke fita min a d’aki” ko kallonsa batayi ba ta shimfid’e Nimha dake barci Kusa dashi a hankali taja hannunsa tare da hurgashi kasa “kwanciyar kasa shi yafi dacewa da kai nida yata zamu kwanta a gado” daga Haka ta haura gadon tare da lullu’be musu jiki da bargo kasa motsi yayi domin tayi bala'i Bata Masa rai gashi lokaci d’aya wani shakkar yarinyar ta kamashi haka ya kwanta a kasa can cikin dare wani i'rin sanyi ya sauka jikinsa har rawa yake kasancewar dagashi sai kayan barci da sauri ya hau gadon lokacin sunyi nisa a barci cikin bargon ya shiga cikin rashin sani jikinsu ya gogo da juna wani i'rin ajiyar zuciya ya sauke rasa yanda zaiyi yay gashi ta Kara matsowa jikinsa sosai kamar i'danunta biyu haka ta zagaye hannayenta a kukunsa. lokaci d'aya ya fara jin wani mugum sha'awa na bijiro Masa jin taushi da tsantsin jikinta “shifa namiji tane kuma matarsa halaliyarsa da kud’insa ya bada sadakin ta Mai ya kamata yayi gashi Yana cikin yanayi na bukatar mace” da kyar ya i'ya mikewa tare da matsar da Nimha gefe cusa Hannunwansa cikin rigan jikinta yayi Nan ya kamo luntsuma luntsuman nonuwanta da sauri ya fara shafata Yana sauk'e Ajiyar zuciya da sauri sauri kamar a mafarki ta fara jin wani i'rin yanayi a jikinta Kara bankaro masa Kirjinta tayi d’aura bakinsa yayi Kan nipples d'inta a firgice ta bud'e i'danunta ganinsa jikinta yasa ta hanga d’ashi gefe da sauri taja bargo ta rufe jikinta “amma Kai k’an anyi Dan i'ska uwar me zakayi” ba Kunya yace “hakkina Zaki bani domin ni ba Wawa bane da zan Auri mace in barta inna cik’akken namiji Dan Haka ki tsaya wlhy Kona kwata ta karfin tsiya” wani shewa tayi sannan tace “heee lallai kuwa wlhy baka i'sa ba Kai har namiji ne uwar me xanyi da kai kalli buranka fa karami Wanda ko d’an yatsa na yafi shi kauri yaushe zai cika marata ?” tana karasa maganar tare da Shafa Wandonsa Duk yanda yaso Minaty ta Amince Masa ya biya bukatarsa taki yarda haka ya kwana Yana juyi gashi taki yarda ya kwanta akan Gado sai kasa ga wani sanyi daya ke ji. *Asalin labarin* *Muhad’u a Page na gaba Dan jin Ainihin labarin*

BAN FARGA BA..Where stories live. Discover now