Sha Ɗaya

1.9K 25 1
                                    

꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁

*MIJIN BAABATA*
꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁

~SEX AND ROMANCE~
*Farin Jini Writer's Asso..*
_Na faso Fa! Hajiya da zafi Na , Kar Young lady tabi tawaga ta! Abin na Manyan Mata Ne! ₦300 Naira 2389596965 Aisha jubreel zenith Bank, or MTN , ku Tura shedar biya ta wannan number 09079740079.. Yan Niger zaku tuntub'i Maimuna Matar Abdullahi +22780229915.._
Free Page1️⃣1️⃣
Sake buga mata kofan yayi da sauri ta mike ta shirya Riga da skirt na lace ta saka sai Himar duk da batayi kwaliya ba, Amma tayi kyau da shigan fitowa tayi Bayan feshe jikinta da turare a tsaye ta iske shi a falo Karasowa tayi Murya na rawa tace "Gani Abba" juyowa yayi Yana kallonta "Alamu sun nuna mai ma baki shafa ba, bare akai ga shafa hoda ko pink lips da ake d'an gogawa ma Banga kin saka ba, kayan Kwalliyar sun Kare ne ko ya-yane?" Shuru tayi tare da sunkuyar da Kanta k'asa ganin Taki mishi Magana yasa shi yin kwafa tare da fad'in "Zan Kama ki ne" fita yayi tabi bayanshi bud'e mata mota yayi ta shiga Sannan shima ya shiga yana cikin tuki ya Kama Hannunta Yana Murzawa d'ago da kanta tayi tana kallon shi gani tayi ya mata kyau cikin shigar Farin Yadin da yayi ga hular kanshi sai walkiya yake, da alama sabo ne shagala tayi da kallonshi domin ba kariya duk macen da ta samu Abbanta ta more take ta Zuciyarta ta fara zayyano kyawunshi arganme namijine Tsayayye me faffad'an kirji Yana fad'in fiska, fari ne ba can ba, Ga siririn sajen da ya kewaye fuskanshi Yana da dogon karan hanci La'bb'an bakinshi kuwa akwai laushi Yana da cikar gashin gira hakama gashin idanunshi , da witsiyar i'do ya saci kallonta Gyaran murya yayi Bayan ya faka motar a haraban Gidansu "Kin gama kallon ko da Saura?" Ya fad'a Yana matso da fuskanshi dai-dai nata lumshe i'do tayi tare da jan iska ta fesa mishi gira ya d'aga mata tare da d'aura bakinshi saman nata rik'e rigarshi tayi tana matse i'do d'an bud'e i'donshi yayi Yana kallon yanda take cukwui kuye mishi Gaban riga, tongue d'insa yayi ya shiga lasan Bakinta tare da d'aga rigarta yana shafa cikinta ajiyan zuciya ta sauke tare da sake mishi jikinta gbdy ta kan rasa kuzarinta a duk lokacin da ya kusanto ta kasa rik'e kanta jin yanda yake shafa cikinta a Hankali yana cigaba da zagaye tongue d'inshi a lip's d'inta zareta yayi a jikinshi Amma gabad'aya sai ta koma ta sake rik'e shi tana sauke ajiyan zuciya bud'e sexy eyes d'inta tayi tana kallonshi shima kallonta yake lumshe i'do tayi tamkar me jin barci gbdy jikinta ya sake sassanyar kallo yake binta dashi ganin yanda take sauke Numfashi akai akai "Muje ko?" Ya fad'a tare da d'agata a jikinshi girgiza Masa kai tayi tare da kwantar da kanta jikin Kujeran motar "Bazan i'ya tashi ba zuciyata ce kad'ai take i'ya motsawa tare da amsa sakonni da Basu dace ba, nakan rasa sukuni da nutsuwata a duk lokacin da nayi arba dakai , Zuciyata tana baka wani i'rin matsayi da muƙamin da bansan na menene ba. na rasa meke damu na tunanin ka begenka sun cika min zuciya Abba, Shauk'inka dason kasance tare dakai kullun karuwa suke , dole Serah ta maƙale maka domin kuwa ka haɗa komai, da ace nice a matsayin DR bazan taɓa bari ka kalli wata mace ba, bare kayi sha'awarta yaushe ma zan barka ka fita.. koda zaka fita kafana kafarka duk macen data kalleka zan ɓata mata fuska Yaushe ma zan bari wata ta kalle ka? Sabida inna da zazzafan KISHI.." cikin yanayin Shaukin So Wanda bata San ta fad'a a cikinsa ba, take amayar da abinda ke Zuciyarta idanunta a lumshe tab'e baki yayi Yana kallonta tare da shafo gemunsa "Lafiya kike Sambatu!" Bud'e i'do tayi a firgice ta d'auka i'ya Zuciyarta take maganar Ashe ya fito fili "Wayyo na shiga uku yanzun kaji abinda nace?"
Kallon renin hankali ya bita dashi sannan yace "Yaushe kika Fara soyayya?" Tambayar yazo mata a bazata yunkurawa tayi zata mike amma ina tuni yayi sama da i'ta d'an dariya tayi tana buga kafad'arshi a Haka ya tura kofan Babban falon Wanda yake cike da mutane Sauketa yayi kasa tare da rik'o Hannunta Kama baki Daadah tayi tana Kallon su "Yau kishiyarce a gidana tazo cinye min abincin miji dan nasan Haka kawai bazaki zo ba, Yaushe Rabo na dake.." zubewa Ameerah tayi a jikinta tana dariya "Kai Daadah fad'i gaskiya de ai ko last week nazo gidan Nan daga ganina kin wani rikice"
"Yo ba dole na rikice ba, kinzo kwace min fadata" d'aga Mata gira Ameerah tayi tana dariya "Toh ya son ranki tunda Amariya ce ni An tashi Lafiya? Ya tsufa da tsoho na yake" Shafa Kanta Daadah tayi Bayan ta amsa gaisuwar Kallon Maman bauchi tayi tare da fad'in "Barka Maman mu"
"Yauwa Yar kirki ya Mamanki? Da Aunty ki suke?" Ameerah tace lafiya kalau Gaishesu ya shigayi Sannan ya Nufi Dinning ya zuba musu abinci ya kawo Gaban Ameerah, Kasa Hakuri Maman bauchi tayi ganin Kwalliyar dayasha duk da yana Kwalliyar Amma na yau daban ne "Man! i'rin wannan Kwalliya haka kode zaka Karo ta uku ne?" Kasa wucewa abincin dake bakina yayi take na hau tari "Subahanalillahi sannu ungo ruwa sha" Shafa bayanta Daadah tayi tare da Kafa Mata Goran ruwa a baki "Sannu princess" Gyad'a mishi kai tayi tana mayar da Numfashi mayar da dubanshi yayi ga agogon Hannunshi Sannan ya mike kallonshi Nayi da sauri "Abba Ina Kuma Zaka je ko hutawa fa bakayi ba.." Yana gyara hularshi ya kalleta da witsiyar i'do "Zan kai ziyara ne naga kaman bakya jin dad'i da munje tare"
"Allah ya tsare hanya Nima anjima uncle zai kaini gidansu Zuhrah!"
Yana rike da kofa yace "karki dad'e domin ba jimawa Nima zanyi ba" Gyad'a mishi kai tayi cikin Zuciyarta kuwa ji take kaman karya tafi "Yau naga sanabe Princess i'rin wannan narkewa haka kina Magana kina shagwab'ewa.." cewar Nasiru Yana hararanta "Kai uncle Kai wallahi ka fiya sa i'do fa mama kina jinshi ko?"
Maman bauchi tace "tsakaninku ne" mikewa tayi tare da jan kafar Daadah "Oh ni 'Yar ta rasulu karyani zakiyi dan kina bak'in ciki na fiki i'ya tattalin miji" Ameerah tace "Tabd'ijam ki jira kiga yanda ake ririta miji karkisa yanzun Nan in je Kasuwa Gurin me Farin Gashi na hanashi sukuni" Tab'e baki Daadah tayi "Kanki ake ji"
"Uncle muje naga wutar kishi nacin zuciyar tsohuwar Nan karta Kona ni" mikewa yayi tare da fad'in "Kinga zaki takurawa Rayuwata wlh sai dai Abban naki yaje d'auko ki dan Ina da gurin zuwa"
"Uhm kode kayi budurwa ce Allah yasa Haka ka samu me tashin ka sallar Asuba" B'ata fuska yayi tare da bud'e motar "Ke ana maganar arziki zaki kawo wani shirmen ki ai yanzun ban makara sallah"
Kunshe dariyarta tayi tare da fad'in "daka samu me tashin ka ba? Nasan tasan Halin mijin da zata Aura shiyasa ta ke doka maka kira da asuban fari" shareta yayi Sannan ya shiga motar "Lallai ma kuwa wato uncle bazaka bud'e min kofan ba" Hararan wasa ya Mata Sannan yace "Ashe kuwa zaki Shekara a tsaye" bud'e motar tayi ta shigo "Allah sarki ni yanzun da Abba nane har d'aukata zaiyi a sanyani a motar" Uncle Nass yace "Kema kikace Da Abbanki ne Kinga kuwa sai ki jira Zuwanshi shi zakiyiwa wannan sangarcin Nikan wlh bazan yiwa 'Yata goyon sangarci ba, bawai bazan nuna Mata Gata bane ba..."
"Lallai ma fad'a kake wlh kai da Ko Auren bakayi ba, Amma kana Tsara yanda zaka tafiyar da Rayuwar 'Ya'yan da babu su, za'a Haifa baza'a Haifa ba, Allahu A'alamu.."
Wani wawan birki yaja tare da fad'in"innalillahi ke Yarinyar Nan ko? Gashi tsaban Surutun ki kinsa Na buge mutum"
Cikin tashin Hankali tace "Subahanalillahi" fitowa sukayi daga motar a hanzarce Magidancin Mutumin Yana ta Kokarin Mikewa tare da rik'e Kafarshi Karasawa jikinshi Ameerah tayi da sauri tare da rik'e shi "Sannu Baba bari muje asibiti Uncle Kama shi ya bugu a kafarshi" gabad'aya Hankalinta ya tashi , Shi kuwa binta kawai yake da i'do Tare da mamakin Ganinta Kamashi uncle yayi Mutumin yace "A'a Barshi nagode ai Allah ya takaita" Kallon shi uncle yayi tare da zare i'do Yana Kallon Ameerah..
"Kai kaga wani mugum kama kuwa? Ameerah kalli mutumin Nan!" Ya fad'a Yana nuna fuskanshi Kallonshi tayi cikin rashin Fahimta tace "Kai uncle komai sai ka saka shiririta wai Kuma a Haka Zaka aje iyali Dan Allah Baba Bari muje a duba kafar" Kamashi uncle Nass yayi tare da shigar dashi mota dan dole dan Mutumin yaki muna Zuwa asibiti sukace Gocewar Kashi ne, Gashi har kafan ya Fara kunbura "Uncle kira mana Abba Man ka sanar mishi Halin da ake ciki" Kiran shi yayi ya sanar mishi sannan suka duba Mutumin ganin ana Gyara mishi Kafar ne yasa suka fita sai da aka gama suka koma suna mishi Sannu shi kuwa sai Kallon Ameerah yake "Ya kamata ka sanar Da iyalanka tunda sunce zasu rike ka har Gobe" cewar Ameerah tana kallonshi Gyad'a kai yayi Sannan yace "Gashi babu waya a hannu na.."
"Assalamu Alaikum.."
"Wa'alaikas Salam Abba Nah"
"Na'am princess yame Jikin ashe abinda ya faru kenan" rik'e mishi hannu tayi tana fad'in "wallahi Kan da sauki" Zama yayi a Kujeran dake kusa da gadon "Sannu Bawan Allah ya jikin" juyowa yayi Yana Kallon Usman Sannan yace mishi "yauwa da sauki"
"Abban Ina uncle yake?" Ameerah ta fad'a tare da zama kusa da Mara lafiyan "Yanzun nan ya tafi Daadah na Kiran shi"
Kallonsu Kawai Mara lafiyan yake Yana share hawayenshi a fakaice "Rayuwa kenan!" Abinda yace cikin zuciyarshi Kenan "Nace dan Allah in ba damuwa zan i'ya tafiya gida Kar aji Shuru Hankalinsu ya tashi" Kallon shi Yallaɓai yayi cikin mamaki yace "Ka Bari har Goben Mana.." dakatar dashi yayi "Alhaji ade Bari naje gida kawai" mikewa Yallaɓai Usman yayi ya fita , "Yarinya ya sunanki?"
"Ameerah" daga Haka duk sukayi Shuru har Abbanta ya dawo da ledar magunguna "Toh bisimillah sai mu sauke ka a gida.."
"A'a Barshi magode.."
"A'ah Baba ya komai sai kace a barshi? Yi hakuri mu sauke ka a gidan"
"To shi Kenan Nagode Allah ya saka da alkhairi" Haka dai badon yaso ba, ya Shiga motar ya fad'a musu sunan Anguwar suna cikin Tafiya Yallaɓai ya tsaya ya mishi siyayya don ya lura mutumin na cikin rashin wadata a kofan matsakaicin gida ya faka motar fitowa yayi Yana karewa Gidan Kallo "Nagode sosai Alhaji Allah ya biya Yarinya a gaida gida" da sauri ya d'ingisa ya Shiga gidan Yara Yallaɓai ya Kira ya sa suka kwashe kayan Zuwa cikin gidan "Princess ungo ledar Maganin Nan ki kai mishi" karb'a tayi ta Nufi cikin gidan
"Asiya! Asiya!!" Fitowa tayi daga d'akin hannunta rik'e da calbi "Malam Barka da zuwa tun d'azun nake ta zuba i'do innalillahi meya samu kafarka?" Cikin rashin damuwa da maganarta yace "Naganta!" Zama tayi kusa dashi tana fad'in "i'ta wa? Ya ina maka magana zakace ka ganta wa Kenan?"
"Assalamu Alaikum Baba ga maganin ka manta dashi" mikewa tayi da sauri Tana fad'in "ikon Allah!" Shigowa Yara sukayi da kayan "Wannan kayan Kuma fa?" Yace Yana Kallon Ameerah "Aikin Abba Nah Kenan, Bari naje Allah ya Kara lafiya"
"Nagode Yarinya" fita tayi batare da ta kalli Matar ba,
Kallon Matar shi yayi sannan yace "Kin ganta ko?" Shuru tayi tana bin Bayan Ameerah da kallo
..
Kallon Gaban motar tayi taga tarkacen su Goro da sweet "Abba wannan kayan fa?" Ta fad'a tare da kallon shi "Naje d'aurin Aure ne" Shuru ta mishi a hanya ya siya musu abinci Sannan suka Nufi gida d'akinta ta nufa tare da Shiga bayi tayi alola dan gabatar da sallah shi kuwa d'akin Dr ya nufa tana zaune kaca kaca da kayan aiki ka Coffee a gefenta zama yayi kusa da i'ta tare da fad'in "likita bokan turai" murmushi tayi Sannan tace "Har kun dawo Kenan? Ya mutanen Gidan"
"Duk suna gaishe ki" Cire gilashin i'donta tayi tare da fad'in "ok Daman ina niman ka game da maganar Makarantar Ameerah ne naji Shuru har yanzun banji daga gareka ba" Gyara Zama yayi Yana kallonta "Basai Ameerah taje gaba ba, domin bansan amfanin karatun Boko ba, Nayi burin Auren wayayyiyar mace 'Yar Boko Sabida kwad'ayin iliminta daga karshe na Aura Amma har yau, bata da lokaci Na duk da Ina bukatar kulawarta ta barni da Aure Aure, Banga dalilin da zaisa Ameerah taci gaba da karatu ba, gwara ta tsaya a islamiya domin shine abinda yafi dacewa da i'ta tasan Addininta domin shine hanyar da zai tsiratar da i'ta, Ai Naga riban Auren 'Yar Boko Nan gaba ko wani nawa naga zaiyi wallahi zan hanani..." Rufe system d'in dake gabanta tayi "Basai ka zage ni Zan San baka sona ba! Da ilimi na ka Aure ni karka manta sai da muka ajiye takardan Yarjejeniya a tsakaninmu maganar bata tsaya tsakaninmu ba, Har Gaban Mahaifiyarka, Nace maka zanyi aiki kace Kaji ka gani dan me zan zauna Bata lokaci a cikin gida? Baka fita kana Kallon duniya Taya Zaka San me Duniya take ciki? Da abubuwan dake faruwa.. look Usman! Hanya a bud'e take Aure ni ban hanaka ba, Ganin Daman ka ne dan Haka kaje can ka karata da Bayerabiya Ameerah kuwa tunda kace bazata ci gaba da karatu ba, Fine"
"Mata nawa ne Masu aiki Kuma suna kula da mazajensu? Da 'Ya'yansu ,Kafin aje aiki ba'a Gyara gida ne? Kafin aje aiki ba'a yiwa miji girki Haka ake yi? Ba kula ba tattali yanzun da nine nake miki Haka zakice Na auro ki na ajeki ba bana Baki lokacina bana Baki soyayya nasan da duka dangi sai kowa yaji mu wand'anda kike tare dasu ki bincike ya mu'amulansu da mazajensu yake? Haihuwa kin dakatar kince d'aya ya miki duk nayi Hakuri ban ja maganar ba to yanzun nazo a matsayina Na Mijin ki bar Aikin nagaji! nima ina bukatar lokacin ki zan ninka miki albashinki Uku na dinga biya tunda Nima Allah ya hore min..."
Kallon da sauran ka ta mishi Sannan ta girgiza kanta "Ance maka Saboda albashi nake aikin? Kawai de a jinina abin yake babu ta yanda za'ayi na ajiye Aikina! Kaji da Kyau!"


Saura Page biyu na rufe free

*Maman Faruq*

MIJIN BAABATAWhere stories live. Discover now