19

676 7 2
                                    

1️⃣9️⃣ “Da gaske ne ko mafarki Nake? Ameerah ce ta Rasu? No!!! Kariya ne Sai nayi shari'a daku babu yanda za'ayi ta Mutu Never tana Raye Bata mutu ba...” rik'e kanshi dake barazanan fashewa yayi tare da fashewa da Kuka durkusawa yayi Gaban Mankaran tare da Bud'e lullub’in da akayi mata Tabbas i'tace “Haba Princess ki tashi nasan Barci kike kariya suke min ki tashi... Bai kamata ki mutu a wannan lokacin ba, Ameerah bazan i'ya Rayuwa Babu ke ba, kece Dariya na, Farin ciki , Soyayyar da nake miki Daban ne Meerah nine fa Abban ki, me Ƙaunar ki da son Farin cikin ki, Dan Allah ki tashiii” Maganganun sa sunyi mugun B'ata ma Dr cikin jin zafinsa ta janyeshi a jikin Gawar “Kai ka kashe min 'Ya nice ya dace nayi shari'a da Kai, ka rabani da Ameerah ka kasheta da Hannunka da baka aikata Haka a gareta ba, nasan da yanzun Tana raye Nasan da yanzun Tana Zaune a falon Nan dai-dai wannan lokacin nake tafiya aiki da zaran na fito kallo na take idanunta cike da hawaye Maamah tafiya zakiyi? Maamah nifa na gaji da Zama ni kad'ai a gidan Nan kad'aici na damuna, i’re i’ren maganarta Kenan Amma bana kulata Ashe ashe cin Amanata kake takura mata take, wallahi sai Allah ya saka min mugu kawai” kwace Hannunshi yayi daga gareta “Ki fad'a duk abinda ke ranki Nayi komai ma, na mata duk ba ke Kika Jamin ba...” Cikin kuka Daadah ta dakatar dasu “Ya i'sa haka! Kun tsaya Akan mamaci kunata surutun da bai dace ba, addu'ar ku kawai take bukata a yanzun Dan Allah ku sarara haka ku bar mutum yaji da abu d'aya” ta Karasa maganar tare da janye Rabi'a dake hararan shi, “Wallahi babu inda za'a kaimin 'Ya ku ajiyeta!” ya fad'a cikin tsawa tare da zaburowa gbdy ya firgece shifa bai yarda ta mutu ba, da k'yar aka lallashe shi rik'e shi Alhajinsu yayi suka tafi aka Mata sallah sannan aka kaita Gidan ta na gaskiya.. “Shi Kenan wai ta mutu da gaske? innalillahi wainna ilaihi rajioun" ya fad'a tare da zubewa a tsakiyan falon hannunshi dafe da kirjinshi da wani i'rin tashin Hankali sukayi kanshi Nan da Nan aka kaishi asibiti Kallon Dr Halirah Zuhrah tayi Sannan tace “Wai dan Allah Aunty da gaske ne ta Mutu kode b’oye Ameerah kukayi ko Kuma tayi Dogon Suma ne? Wallahi na kasa Yarda da Mutuwar Nan dai-dai wannan lokacin bai kamata Ameerah ta mutu ba, ya kamata ta kasance a Raye don tasan Gaskiya, Kuma a sada ta da iyayenta na gaskiya..." Kallonta Halirah tayi Sannan tace “Zuhrah Kenan ba'a wasa da Mutuwa ni K'aina ji nake kaman bata mutu ba, sai dai a Gaban idanunku aka Mata wanka har akayi jana'izarta Ba batun Jan magana An shafe Babin Ameerah abinda ya kamata ayi yanzun addu'a shi yafi dacewa...” kifa kai Zuhrah tayi a jikin Dr tana kuka kasancewar k'asa k'asa sukayi maganar Babu wanda yaji me suka tattauna.. Kwanan shi uku kafin aka sallameshi lokaci d'aya Yallaɓai ya sauya ya Zama very silent bashi da Gurin zama sai d'akin Ameerah , matanshi duk ya tattara ya watsar dasu Dr Daman baya gabanta domin har yanzun Haushinsa take ji, Serah ce ke nuna damuwarta a gareshi, wani lokaci takan zauna ta lallasheshi da kalamai Masu Sanyi sede ya zuba Mata i'do idan Kuma zaiyi Magana ba abinda zai fito bakinshi face Sunan AMEERAH, da ta gaji i'tama sai ta watsar da sha'aninsa kimanin wata hud'u kenan da Mutuwar Ameerah idan ka kalli Yallaɓai Usman sai ya baka tausayi, Sabida yayi wani i'rin sukurkucewa ya rame yayi baki sai Dogon Karan hanci da idanuwa, duk baya cikin nutsuwarshi, a kullun zuba i'do yake a hanya yaga ta inda zata b'illo Amma ina Haka zai Wuni Yana dube dube Amma har duhu ya rufa bazai ganta ba, “Bud'e idonka da kyau , ka kalla mun samu K'aruwa Bayan tsawon lokaci ka ganshi” ta Karasa maganar tana murmushi hannu ya Mika Yana son karb'an jaririn da take Miko mishi Amma sai yaga ta mishi nisa Yana Mika hannu tana matsawa fiskanta cike da Annuri “Ameerah karki tafi Tsaya Muga Babyn bani Muga me aka samu...” Kai hannu Serah tayi tare da kunna Wutan d'akin tana tsaki “Wai lafiya kuwa kake magana cikin barci wani jariri za'a baka?” ta Karasa maganar tana Jan rigan jikinta k'asa juyar da kanshi yayi daga gareta Yana sake Tuno mafarkin da yayi, Ameerah ce de ya Gani ,tana mika mishi Abu nannad'e a tsumma tayi kyau fiskanta cike da Annuri da gani tana cikin kwanciyar Hankali Matsowa tayi jikinshi tana Kallon yanda yake juyar da kanshi “Hahhh! Nafa gaji tunda akayi Mutuwar Nan, sai na nimeka nake samun biyan bukata shima zan i'ya kirga adadin kwanciyar da mukayi, a kalla Wata biyar, Kenna ya kamata ka Sanya Hakuri a zuciyarka , domin wanda ya mutu baya dawowa mu fisk'anci Rayuwarmu. bana jin dad'in yanda kake shareni in i'ta Dr bata bukatarka ni, Ina da bukatar ka” Sauke bra d'in jikinta tayi kasa take Nonuwanta suka fito fad'awa tayi jikinshi “Dan Allah ina bukatarka Mijina” Wani i'rin goga mishi Nonuwanta take tana Shirin kai hannunta ta kamo Zandariyanshi ya rik'e mata hannu tare da Janyeta a jikinshi “bana cikin mood d’in da zan miki abinda kike so domin ko kin tilas tamin wallahi bazan i'ya miki...” “Shi Kenan!”. Tace mishi tare da mayar da rigarta, Hanyar Bayi ya nufa ta raka shi da harara “Da alama sai na tashi tsaye domin wannan yarinyar ba karamin tasiri take dashi a zuciyarka ba , ni bazan i'ya zama baka Fuc*k d’ina ba, gaskiya ba bazai Yuwu ba domin da lafiyata bazan zauna Ina kallonka Ina had’iye Miyau ba gwara ma tun Wuri in Zaka sake tunani ka sake..” batare da ya kulata ba ta shige Bayi abinshi Haka tayi ta mita Karshe ta fita a d'akin Koda ya fito yaga Bata Nan Bai damu ba, da safe ta had'a musu abin karyawa sai dai koda ya kalli abincin sai yaji Bai kwanta mishi ba Zai mike tace “A'ah ga breakfast ina zuba maka Ina Zaka je Kuma?” Kallon abincin yayi Sannan yace “Ba komai ki dafa min shayi ko ma bari zan dafa...” Kallon abincin data Gama B'ata lokacinta akanshi tayi Amma zaice bazai ci ba Kaman zata saka kuka ta kalleshi “To ai ga shayin Nan shima na dafa” komowa yayi ya zauna jiki na rawa ta Shiga zuba mishi bud'e kulan farfesun tayi tare da langwab’e kai “Pls ko kad’an ne kaci man sai da nasha wiya fa gurin had'a maka abincin Nan” lumshe i'do yay tare da ajiye Kofin Kad'an ta zuba mishi dan tasan baci zaiyi sosai ba, komawa tayi ta zauna tare da k'ura mishi i'do sai da ya fara ci ta sauke ajiyan zuciya tare da yin murmushin mugunta kallonta yayi ganin tana murmushi baice Mata komai ba, har ya gama karyawa mayar da kayan tayi kichin tare da gyara Gurin tana kallonshi ya Nufi d'akinshi kyaleshi tayi sai da aka d'auki mintuna kafin tabi bayanshi shikuwa Yana Shiga d'akin ya Nufi bayi ruwan sanyi ya watsa Yana fatan ya samu saukin abinda yake ji Amma ina lokaci d'aya wani i'rin Bukatan kasancewa da mace na sake bijiro mishi tsaki yayi domin Babu wata mace a zuciyarshi Bayan Ameerah i'ta kad'ai ce yake jin zai ratsa Cinyoyinta ya samu nutsuwar da yake bukata fitowa yayi sanye da jallab’iya kanshi da towel Yana gogewa shigowa tayi cikin i'rin yanayi take takowa tana girgiza jikinta musammam ma Nonuwanta da suke Nan rugu rugu duk soyayyar shi da nono , na jikin Serah baya burgeshi ko kad'an Karasowa tayi tayi tare da rumgumeshi ta baya juyo da i'ta yayi Yana Kallon shigar da tayi ba laifi tayi kyau, wasu i'rin wasan ni ta fara mishi Janta yayi Zuwa Gado domin baya jin komai Banda ya sauke bukatarshi rik'e shi tayi sosai Murya a marerece tace “Dan Allah ba romance ba Kalaman Soyayya Haka Zaka bini...” baice Mata komai ba ya bud'e kafarta Yana kokarin shigarta ta sake mishi i'hu jin yanda yake binta da karfi “kai wani i'rin mugu ne? Sai kace ka samu dabba kana bina yanda kake so...” Gyara Mata Kwanciya yayi Sannan yace “Nagode! Hahh rik'e ni da Kyau ai abinda kike bukata zan Baki bade wannan ba karb'a” ya fad'a tare da Sake Mata da karfi kuka ta saka “wallahi da nasan Wulak'ancin da Zaka min Kenan Allah bazan zuba maka abinda zai d'aga maka hankali...” bud’e i'do yayi Yana kallonta sosai “Au hakane? Wallahi kin nima kin samu Ance miki Banda lafiya ne da zaki zuba min magani?”. Wani i'rin having sex yake da i'ta tare da bud'e mata kafarta yana Fuc*k d'inta son ranshi tare da d'ago Bom-bom d'inta Yana matsawa “Kayi hakuri wallahi bazan sake ba...” zungura mata yay da karfi Yana nishi sai da ya Mata Wulak'anci son ranshi kafin ya barta tana mayar da Numfashi “Mugu kawai ina ta baka Hakuri kayi Banza dani sai da kamin cin 'Yan iska ka sauka jikina kalli yanda Gurin yake min zafi..." Ta fad'a Hawaye na zubo mata “Bari in kara Naga kaman Bai i'sheki ba Kinga Nima Bai kwanta ba.." “A'ah wallahi na yafe barshi..” “Da sauri Haka abinda kike Nima fa Kika samu Gyara na ci ko Kad'an ne ai bance ki zuba min Maganin kuzari ba, sai na juye miki abinki.." aikuwa sai da ya koma mata da kyar ya kyaleta shima sai da yaga idanunta na niman rufewa alaman zata Suma kafin ya sauka a jikinta.. .......Ajiye Mata kofin ruwan tayi tare da temaka Mata ta mike daga kwancen da take Kallon cikin jikinta wanda kullun yake sake jefata cikin Damuwa tayi tare da d'auke hawayen dake zubo mata “Wallahi dan de kin k’i ne kawai da an zubar da cikin Nan taya zan haifeshi? taya zan amsa tambayoyin mutane Bayan kowa yasan bana Raye? Bayan na dawo Duniya taya na samu d'a ko 'Ya? ,taya zan bama abinda zai Haifa amsar tambayar da zai min Waye Uban shi a duk lokacin da ya fahimci ba ta hanya me tsarki na sameshi ba? cewa zanyi uban mu d'aya ko yaya? Dan Allah ki rabani da Wannan abin kunyar baki San yanda na tsani cikin Nan bane dama bana raye wallahi da ma Mutuwar nayi domin Babu komai a Rayuwata Banda K'unci da bak'in ciki...” Da murmushi a fuskan Dr Halirah tace “idan kuma ya kasance wanda kika d'auka a matsayin Mahaifinki bashi ne ya Samar dake bafa?" Kallon ban fahimci maganarki ba, Ameerah ta bita dashi Sannan tace “Kamar ya ban Gane ba?”. Zama tayi sosai a gabanta Sannan tace “Yallaɓai Usman ba shine mahaifin ki ba, kiyi tunani man uban K'warai bazai tab'a miki abunda Usman ya miki ba, ai shi nasa bashi ya haifeki ba shiyasa ya miki...” dafe cikinta tayi tare da fad'in “Lailahaillallahu Muhammadul rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam..” rik'e ta Halirah tayi tare da jinginar da i'ta “ki kwantar da hankalinki Dan Allah karki haifo Mana Baby tun watan shi beyi ba" Murya na rawa Ameerah tace “Dan Allah wannan maganar da kike da gaske ne? Kinji yanda zuciyana ya tsinke kuwa? Taya Haka ya kasance wayyo ni daga wannan sai wannan sai Yaushe zan samu Farin ciki a rayuwata?” “Farin ciki kuwa Ameerah dan zan sadaki da iyayenki Kuma Zaki samu fiye da Farin cikin da kike mafarkin samu...” katseta tayi da sauri “Daman kinsan su ne? A ina Kika gansu Kuma taya Kika samo su.....

Maman Faruq

MIJIN BAABATAWhere stories live. Discover now