23

619 6 0
                                    

2️⃣3️⃣
“Gwara a raba Auren kawai hajiya domin ‘Yata bazata Shiga gidan mata biyu ba,  bama matsalar Mata biyu ba, kodan Rabi'atu Ameerah bazata shiga a matsayin kishiyarta ba Dan Allah ku duba wannan lamarin” ta Karasa maganar tana Kallon Mahaifin Ameerah wanda yayi Shuru Yana sauraron maganarta cikin kwantar da kai Murya cike da lallashi Maman bauchi tace “Kiyi Hakuri Inna ki ajiye maganar Rabi'atu a gefe Abba shine rufin asirin Ameerah bai kamata ki kawo zancen Rabi ba, Babu dad'i kan, Amma hakuri zatayi tunda duk i’ta ta jawo wannan Abin kiyi hakuri Amma maganar a raba Aure Bai taso ba ni shaida ce Akan soyayyar da Usman yake mata ki duba lamarin Nan” Zatayi magana Mallam ya dakatar da i’ta “Haba Asiya abi komai a Sannu Mana ki daina magana i’rin haka” Shuru Inna tayi tana ji suna ta ban Baki Karshe mikewa nayi na barsu Ina shiga d'aki naci gaba da kuka wallahi bazan i’ya ba,  Bansan tsawon lokacin da suka kwashe ba, Shigowar Baba yasa na d'ago Ina kallonshi zama yayi kusa dani cike da lallashi ya dinga tausata Da nayi hakuri na bar kukan Sannan maganar saki babu shi domin Gidan Usman d’inne kwanciyar hankalina Daman Baba tun farko bason Aurena da Al'ameen yake ba, duk da Yaron d’an uwanshi ne Amma da kyar ya yarda shima dan yaga Inna ta dage da lallai saina Aureshi domin gaskiya Al'ameen ya hidimta min masoyine Wanda ya dace a soshi Kuma a tausaya mishi sai dai, Zuciyata Bata tab'a Ƙaunarsa ba, Hasalima bazance ga matsayinsa ba, sai dai ina Mishi soyayyar ‘Yan uwantaka, bana Aure ba. Amma yanzun Ina ji koma Yaya ne, nide Ina sonsa Bazan Shiga Gidan Maamah a matsayin kishiyarta ba,
“Yarinya Shi abokin zama na Gari, taskar alkhairi ne na duniya da lahira, Usman shine Alkhairi a gareki ki nutsu karki biyewa Asiya shawara nake Baki a matsayina Na mahaifinki kinsan bazan tab'a baki abinda zai cutar dake ba” Yana gama fad'ar Haka ya fita a d'akin Al'ameen ya kira sai da ya mishi nasiha kafin ya sanar dashi abinda ke faruwa Sannan ya Kara da cewa “ Ita mace nutsuwa ce ga wanda take so, amma matukar ba ta sonka to tashin hankali ce ita gare ka, mafita ka hakura idan kayi hakuri Allah zai musanya maka da mafi alkhairi Ameerah tana son mijinta” jiki a sanyaye Al'ameen yace “nagode sosai Baba Kuma insha Allahu zanyi hakuri kamar yanda kace Allah ya Basu zaman lafiya” daga Haka ya bar Gidan Yana jin Babu dad'i a ranshi Amma Dole Haka zai Hakura da i'ta..
....Shuru sukayi suna kallonta Zubaida ce tayi karfin hali Gurin fad'in “Lallai wlh karki tab'a yarda ya sake ta kawai Taya Zaki zauna da 'Yar cikin ki a matsayin kishiyarki? ki d'aga mishi hankali ta yanda zai kasa sukuni” Jingina jikinta da kujerar tayi Hawaye na cigaba da zubo mata Dafata Hannah tayi tare da fad'in “Kinga abinda muke guje miki Kenan gashi Halirah ta kaiki ta baro ki, yanzun kin yarda ba Ƙaunar ki take ba, so take ta kashe ki tun kwananki Bai Kare ba shi Kuma ko Kunya baiji ba a gabanki yake roko a bar mishi i'ta wato yaji dad'in ta dole yayi rawan jiki a kanta Ki kika kyaleshi ma ke Kika so” Zubaida tace “Ai dole yayi rawan jiki ba gashi harda ‘Ya a tsakani kisan Yallaɓai da son 'Ya'ya Allah ya kyauta” zugata sukayi sosai i'ta Kuwa ta d’auka sune Masu Ƙaunar ta, sun cusa Mata tsanar Halirah a zuciyarta duk surutun da suke akan kunnin Zuhrah Dr na barin gidan taje ta samu Ummee ta fesa mata labari Nan suka Nufi Gidan Halirah sai dai Basu fad'a mata Komai ba, Amma sun tambayate inda Ameerah take Karshe Harda Number wayarta suka amsa Sannan suka bar gidan , Rabi'atu na komawa gida ta iske Serah a falo Kallon Rabi'atu tayi tare da kwashewa da dariya “Haba Maman AMEERAH Meye abin d'aga Hankali? Princess d’inki ce fa ni Banga abin d'aga Hankali a ciki ba, dad’i ma naji wallahi Kinga zakiyi Tarayya akan abu d’aya ’Ya da uwa abinda kike ci shi i’tama zata ci wasan yayi dad’i fa Ashe kina da kishi da na d’auka Babu zuciya a kirjinki Koda yake kina ikirarin Usman bai Auro Matar da zakiyi kishi da i'ta ba, sai gashi cikin ruwan Sanyi ya Aure ‘Yarda kike Rena tun tana tsumma Kika ci kashinta dafitsarin ta Karshe mijinki ya Aureta Ya dinga dirka Mata Maganin barci Yana Having sex da i'ta har ta samu ciki shi kad'ai yasan Zuman dayasha shiyasa bazai bar ta ba, shiyasa ya durkusa Yana rok’on tayi hakuri ta zauna dashi da kyau fa” ta Karasa maganar da tafi tana dariya Murmushi Dr tayi Sannan tace “ita duniyar yau kada kayi dariya ga waninka abisa JARRABAWRsa, domin kai baka san mai gobe za ka fuskanta Ba Serah kiyi dariya lokaci ne , Wata Rana kuka zakiyi kina ce bansan abinda kike b’oyewa bane Mata fa kike bi kallonki kawai nake da Halinki Randa usman  ya gano ki, wallahi bazaki kwana cikin gidansa ba” tana Gama fad'ar Haka ta haura Zuwa d'akinta Shuru Serah ta tsaya tare da bin bayanta da harara Dr na Shiga d'aki ta saka kuka Bata jin zata sake Dogon Zama da Yallaɓai Gwara kawai ta bar mishi gidanshi abinda Bata tab'a yi ba kenan tsawon shekaru Amma yau saboda Ameerah gashi zata bar d’akinta Bud'e Kaya ta d’iba ta zuba cikin a kwati tana jan zip sai ya shi ya turo kofan da sauri ya karaso tare da karb'an akwatin “Me kike Shirin aikatawa RABI'ATU?” batare da ta kalleshi ba Tace “Abinda idanunka ya Gani, domin wallahi bazan sake Zama a gidan Ka ba, tunda na roki alfarma ka saki Ameerah kaki, Gwara ni na tafi Gidan Mu, domin bazan i'ya Kallon Ameerah a matsayin kishiyarta ba, wallahi bazan i'ya ba Dan Allah Usman ka sake ta! Wallahi na canza halina Zan kasance maka  cikakkiyar Matar Aure komai zan maka Zan baka lokaci na, Usman duk abinda kake so zanyi dan Allah ka saki Ameerah..” rumgumota jikinshi yayi Yana Jin zafin Kukan da takeyi har cikin ranshi da zai i'ya Mata abinda take bukata da yayi Amma Ina shima Yana bukatar Ameerah a Rayuwar shi shafa bayanta ya shigayi cike da lallashi yace “Kiyi hakuri Rabi'a bazan i'ya sakin Ameerah ba Ina sonta bazan b’oye miki ba” zame jikinta tayi daga nashi tare da fashewa da kuka “shi Kenan ka zauna da Ameerah Amma Dan Allah ni ka sauwake min na rik'e ka!!” ta fad'a tare da had'a hannuwa biyu “Abinda bazan tab'a yi ba kenan Mutuwace kawai zata rabamu amma da Raina cikin Nutsuwata wallahi bazan i'ya Sakin ku ba” share hawayenta tayi tare da Jan Akwatin ta fita Shan gabanta yayi Yana magiya ta tsaya Amma Taki sauraronshi tana Shiga mota ya tsaya a gabanta tare da buga motar “Babu inda fa Zaki je” kunna motar tayi cikin b'acin Rai tace “Wallahi ka matsa kafin na take ka kowa ya rasa in yaso muyi takaba mu uku” buga motar yayi tare da fad'in “Sai dai ki taka Ni...” aikuwa a sukwane ya fisgi motar da gudu ya matsa domin ya lura zata aikata bud'e Mata kofa Megadi yayi tun Kafin ya Karasa bud'ewa ta fita shima matsawa yayi Gefe da gudu Haka ta dinga sharara gudu a titi tana kuka tare da buga sitiyarin motar har ta Karasa gidansu kuka take Wanda yayi dai-dai da zuwan Kanwarta Zinairah,  tana shigowa ta zube a kujera tana kuka “Allah ya kyauta” fad'ar mahaifiyarta wacce ta fito daga d'aki Kallon akwatin dake Gaban Rabi'atu tayi tare da kallon Zinairah dake tsaye “wannan Kuma daga ina ke Kika tawo dashi?” girgiza Mata Kai tayi tare da Nuna Mata Dr “Kin bar gidanki kinzo na miki me? Nufinki yaji kika yi kinzo gotai gotai dake bakiji Kunya ba, ba'a Aure ya Auro ki duk hakurin dana Baki Bai miki ba, tun kafin kizo Usman ya shaida min d’iban albarkan da kika mishi na baki hakuri nace ki Kara Hakuri Amma duk bai miki ba tashi ki bar min gida!”
“Dan Allah Umma karki yi haka Rabi'a tana bukatar a kwantar mata da Hankali ne koni i'dan akamin haka matakin da zan d’auka kenan duk Kuna goyon Bayan Usman gbdy kun d’aura mata laifin komai haba don Allah”
“Ni ba Auren bane bana so yayi Yarinyarce bana so a matsayin matarshi Haba Umma Ameerah ce fa dan Allah Taya kike tunanin zan zauna da i'ta wallahi
Bazan i'ya ba, Baki ji yanda zuciyata take ba Kaman ta tarwatse...”
Hararanta Mahaifiyarta tayi tare da fad'in “Wallahi kiyi hakuri ki zauna a gidan auren ki, kada wata ko wani ya ruɗe ki matukar yana baki abunda zaki ci, kisha da hakkin ki na aure, kisani mata da yawa da suka fita gidajen mijin su suna cikin nadama matukar nadama, kuma nadama mara amfani wata ta nemi komawa ma ba dama, kiji tsoron ALLAH kiyi hakuri da ɗan takaitacciyar rayuwa ta duniya ki samu aljannah madauwamiya cikin ta ba bakin ciki, ba damuwa, ba wahala, ba rashin lafiya, ba haila, ba nifa'si,  ba ciwon ciki, rayuwa ce da babu mutuwa sai jindaɗi duk wani abu da kike so akwai shi kuma za'a baki shi..
Don haka kiji tsoron ALLAH , kici gaba da addu'a ki zamo mai yawan ibada da kyautatawa, ki zamo mai yawan saurarar wa'azi da tarihin matan Manzon ALLAH da matan Sahabbai da matan bayin ALLAH muminai yadda suka yi hakuri da mazajen su kuma suka zamo masu kula da mazan su da hakuri cikin daɗi da wuya
Kiyu hakuri dukkan tsanani na tare da sauki, wani lokaci saura kiris mutum ya riski jindaɗi amma sai ya kasa juriya sai ya ɓata dukkan al'amarin sa, wani lokaci idan kika ga abu ya tsananta to an kusa cimma daɗi ki b’oye wannan kishin da nake Hangowa a cikin idonki Da ciwo kan Amma ya zakiyi da Hukuncin Allah Tashi ki Koma d'akin ki Allah ya kara miki dangana i'dan kikaji Ance Kayi hakuri tabbas An cuceka ne tunda kowa yace kiyi hakuri to ki yi Hakurin”
Gyad'a Mata kai Rabi'atu tayi Sannan tace “Dan Allah Umma ki barni zan koma Amma ba yau ba.." Shuru Mahaifiyarta tayi tana kallonta sannan ta mike tabarsu
....“Wani abu kayi mata wanda yasa tayi yaji wallahi Manu kaji tsoron ALLAH ka kyautata mu'amulanka tsakaninka da matanka”
“wallahi Daadah banyi Mata komai ba i'ya hakuri na bata Amma Taki saurarata Karshe ma Saura Kad'an ta bugeni da mota Allah ne ya kiyaye” Daadah tace “Kaje ka bata hakuri Kuma ka dawo da matarka”
Mikewa yayi duk jikinshi a mace gbdy komai ya jagule mishi bashi da cikakken nutsuwa Nan zafi can zafi, Koda ya fita Gidan Halirah ya nufa ya sheda Mata Halin da suke ciki Dariya tayi Sannan ta biyoshi zuwa gidansu Rabi'atu “Assalamu alaikum” amsawa Zinairah tayi domin har yanzun suna Zaune a falo tana sake lallashin Dr “Haba kawata sai ji nayi Wai kin daka barkono ki daina d’aukar zugan mutanencan fa domin lallai tsaf zasu kashe miki Aure dan Allah kiyi hakuri taso muje Nifa duk abinda Zaki min bazanji haushin ki ba wlh, Nima ai na miki laifi haba uwargidan Shehu First love d’in Usmanu duk soyayyar da zai nunawa wata mace wallahi a bayan naki ne taso taso ga Mijinki a waje Yana jiran fitowar Tauraruwan gidansa haba sarautar mata” harara ta watsa tare da jan tsaki “Munafuka ai Haka zakice” dariya Halirah tayi Sannan tace “Naji Amma taso muje so kike a kawo 'Yar Taki baki gida haba maman Ameerah” ta Karasa maganar da dariya Fitowan Umma yasa suka gaisa Sannan tace “Munzo biko ne abunda bamu tab'a yi ba yau ansa dole sai da muka d’ibo rana”
“Ai Kun kyauta” daga Haka taja  akwatin Dr suka fita bud'e Mata Gaban motar yayi jikinshi na rawa Halirah Kuma sai ta karb’i mukullin motar Dr “Dan Allah ki Kara Hakuri”  d’an murmushi tayi tare da fad'in “Bakomai!” a Haka suka Nufi gida Yana janta da hira Serah na ganinsu taji ranta ya b'aci domin Bata ki ace Auren Dr ya mutu ba,
Da dare Koda ya Shiga d'akin Serah da b'acin rai ya fita domin kememe taki, yarda dashi karshe cewa tayi yaje gurin Sauran matan shi aiba i'ta kad'ai bace, Haka ya fita ya d'akin ya Nufi na Dr ya sameta a kwance tayi filo da hannuwanta bawai don babu matashin bane, kawai tana ji Kwanciya Haka yafi Mata Sauki Zama yayi kusa da i'ta tare da d’aura Hannunshi saman cinyarta kallonshi tayi Sannan ta d'auke kanta, a Hankali yabi jikinta Yana shinshinarta “Hamm Ina Off...” a rikice ya kalleta “Kode har yanzun baki huce bane?” rike fiskanshi tayi tare da d’aura bakinta saman nashi a Hankali tace “Ba Haka bane da gaske nake” cikin sanyin jiki ya Fara kokarin raba jikinshi da nata Amma sai ta jawoshi jikinta tare da rumgumeshi “Kayi Hakuri muyi barci a haka” wani i'rin Sanyi yaji a ranshi ko ba Komai zai rage zafi a jikinta, aikuwa ta biye mishi Cire rigan jikinta tare tare da kwanciya a bayanshi wani i'rin ajiyan zuciya ya sauke tare da juyowa jikinta Nan yaci Karo da abinda yake so Nonuwan Nan Masha Allah ko budurwa Albarka domin Gurin tsaftan jiki da Gyara ba'a Magana tana kokari hannunshi yakai tare da shafosu “Hahh Rabi'atu Amma kin cuceni sai ki hanani tab'a su Bayan kinsan ba abinda nake matukar Ƙauna sama dasu kinji yanda suke da dad’in tab'awa wayyo da nasamu durinki yau sai na miki Cin da ban tab'a miki ba Hahh Wayyo laushi.." saki tura mishi tayi tana jin dad'in yanda yake tab'o mata su d’aura bakinshi yayi Yana cicciza saman nipples d'in gbdy wani i'rin rawa jikinta ya d’auka jin Yana matso kasansu a Hankali ya shiga lasan Tsakiyar Nonuwanta Yana jan Numfashi Hannun ta d’ora saman kanshi tana shafawa d'agowa yayi ya Had'e bakinshi da nata wani i'rin kissing d'inta yake kaman zai ciyeta duka jikinshi na rawa shafa Cinyoyinta ya shigayi tare da jan Wandon barcin jikinta ya Saura daga i'ta sai Pant shima cire Jallaɓiyan jikinshi yayi tare da zare boxer d'inshi rufe lumshe i'do tayi tana Kallon yanda Burar tashi take a mike, mai ya d'auko a Gaban mirror d'inta ya shiga shafawa a tsakanin Cinyoyinta har wani lumshe i'do yake i'ta Kuwa jikinta sai rawa yake sai da ya gama Sannan ya shigar da Buranshi ta matse kafafunta very slow Haka Joystick d'inshi ke shiga wani i'rin dad’i na fisganshi gashi Yana laguda Nonuwanta Masu dad’in tab'awa “wayyo Allah dad'i Hahh wayyo Sweet love, dad’i kaman ina Cin Durinki Hahh!” ajiyan zuciya ta shiga saukewa akai akai, zare wa yayi tare da d’agota suka sauko kasa  yatsa tsare rike da mikakkiyar Buranshi Yana kad'awa yayinda take k'asa The first time Kenan da take ji zata i'ya Sucking Di*ck  d'insa kodan ta faranta masa zatayi bawai dan tana bukata ba, so take ta gyara tsakaninta da Mijinta, hannu takai tare da makawa tana mulmula Zagayayyen Kaciyarshi wanda yake Nan pinky gashi da laushi “Hahhh washh Wayyoo please give me Kiss sucks me Sweet love, Hahh” a Hankali ta kai bakinta lare da lasan B’ulin  kaciyarshi d’auke wuta yayi yana jin shi cikin saman jannati (😂watan iskanci fa ya tsaya sai kuyi hakuri dani) da wani i'rin salo take lasanshi shi kuwa ya rik'e K’ugunshi da hannu d'aya d'ayar kuma Yana saman kanshi Yana shafawa shigar da buran tayi bakinta tana tsotsarshi tare da kai hannunta saman Twins d'inshi... “Omg Nagode! Hahhh tsotsa min ashhhh Hahhh”

MIJIN BAABATAHikayelerin yaşadığı yer. Şimdi keşfedin