25

981 9 4
                                    

Mijin Baabata..
25 Tsura mishi i'do tayi tana mamakin Kalaman da yafito daga bakin yarinyar "Me yasa kayi saurin kai hannu jikinta? Har yanzun bata sauya a zuciyata ba , ina jinta a rai na Ameerah tace fa Haba usman bai dace ba , ai ido da kunya.." dakatar da ita yayi ta hanyar ɗaga mata hannu "Bafa abinda kike zargi ban.." da sauri ta tari numfashin sa "Karka mai dani karamar yarinya mana, kai da kake nan kaman Hamm" shuru tayi sakamakon tunawa da tayi meead na gurin bai dace tayi wannan maganar ba, ciƙe da takaicin halinshi ta nuna mishi kofa ji take kaman ta fashe da kuka, Yaje mata taki yarda kenan shine ya dake ta ko yaya? hakane mana.. ɗauke hawayen idonta tari tana jin zuciyarta kaman zai tarwatse bata san yanda zatayi ba, amma zata zuba musu ido taga iya gudun ruwan nasu musamman ma shi..
Da gudu na sauko ina mayar da Numfashi wani mugun kunyar Maamah nake ji bansan taya zan kalleta ba nasan ta gano bakin zaren gashi ta kasa haɗa idonta dani duk yanda naso ta kalleni taki, wayyo Allah na rasa yanda zanyi abinci da Daadah ta aiko dashi na ɗiba sai da naci na ƙoshi sannan na koma ɗakina inna shiga naga wayata na haske kasancewar na cire karar wayar “Amariya to ya daren da fatan dai an Bud'ewa Abban mu yayi shagalinshi yanda ya dace domin Naga yanda yake rawan kai da sunturin Zuwa matse nono da sossoka miki burarshi nasan zai baki darasi me kyau..." da hanzari na katseta "innalillahi Ummee banson iskanci kude baku da wani magana sai wannan Allah ya shiryaku wlh kai Yaran zamani" na karasa maganar da dariya Muryan zuhrah naji tana faɗin "ji ƴar iska Abbanmu ya cika miki mara da zandariya dole ki kira mu yara ke bamu labari ya daɗin yake? kinsan Marubutan novel sun i'ya zuzuta daɗin Bura sai kiji Ance ai yana wani soka maka tana lumshe ido tare da faɗin Ahahhh daɗi ohhh! cigaba kai...! zan turo miki Sirri Ne kiji yanda Uncle yake cin Durin Rauda tana ihun daɗi..."
"Ƴar banza ke da nake ganinki saliha ashe duk jirgi ɗaya ya kwaso ku, nide bazaku lalatani ba Ah Toh kawa kwai  duk kun lalace da karance karance" haka muka taɓa hira duk zancen de ɗaya nade ƙi faɗa musu komai game da abba duk gulmansu sai da suka haƙura ganin naƙi cewa komai kwanciya nayi can naji muryan meead tana surutu tare da jan hannuna buɗe ido nayi kaɗan ina kallonta "kinada matsala wai bazaki barni na huta ba?”
"Toh umma ai munje anguwa da wancan Matar ta siya min kayan dad’i da abin wasa” nuna min kayan tayi tana dariya mikewa nayi Zaune tare da kamo kunninta “sunanta Maamah kinji karna sake ji kince Mata” turo Baki tayi gaba tana kunkuni sannan tace “Toh sake min kunni Zaki b’alla ni” dariya nayi tare da rumgumeta Ina shafa kanta “yauwa Good Girl! Yarinyata me Kyau” K'yalk'yalewa ta shigayi tana dariya dimples d'inta hagu da dama suna lotsawa “Yauwa kinga ba kyau karna sake ji kin fad'awa Maamah magana Kinga kince Mata Abba ya dake ni ba kyau kinji Allah zai saki a wuta karki sake kinji” zare i'do tayi tana yarfe hannu “wayyo Umma wuta i'rin Na Inna da take girki zai k'onani? Allah bazan sake ba!”
Cike da tsoro tayi maganar dariya nayi inna bin kayan jikinta da kallo tayi Kyau cikin shigar da Maamah tayi mata riga da Skirt 'yar kanti da alama tayi mata  wanka “Allah sarki Maamah Allah ya bani ikon faranta miki kamar yanda kike Sona insha Allahu Nima zan faranta miki ranki zan bar miki muradinki domin bani da matsunguni a gidan ki, inhar zan zauna a natsayin Matar Abba nasan ban miki adalci ba” d'auke hawayen dake Shirin zubo min nayi dan nasan sarai MEEAD zata i'ya fallasani Dan yarinyar Akwai surutu kullun inna tashi ina Zuwa Shashin Dr mu gaisa Meead kan can take wuni tana Mata b’arna tsakani na da Abba sai Gaisuwa domin har yau naki kallonshi a matsayin miji a kalla na d’auki wata biyu Kenan a gidan Ina cikin na uku kullun ina cikin kulle kofa domin kafin ya dawo gida na kammala komai na dawo d'aki tunda na dawo Gidan Banga Maamah ta fita aiki ba, Abun na ban mamaki Amma na kasa tambayarta Dan i'ya Gaisuwa ne tsakani na da i'ta, Gwara i'ta tana kokarin jana da hira Amma bana sakewa da i'ta, gashi tana kokari Gurin Mana girki, duk da ban tab'a Shiga kichin ba, Toh Daman ban i'ya komai ba, d'akina de ina kokarin gyarawa wanki da guga i'ta da kanta ta samo Masu mana bani da matsala Ina da freezer a d'aki drinks kala-kala Akwai su matsalata d'aya yanda zan tsige Auren Abba dake Kaina
“Rabi'atu duk naga kin rame baki da lafiya ne?” cewar Halirah data kawo mata ziyara d’an Murmushi  kawai tayi sannan tace “Kalau nake sai Yau Kenan kika ga Daman Zuwa Gidana" Zama Halirah tayi kusa da i'ta Sannan tace “ba Gwara ni nazo ba, Hannah da Zubaida sun Zo miki?..”
Tace tana mamakin yanayinta ganin yanda jikinta yake a sanyaye “Kode kina da ciki ne?” ta jefo Mata tambayar Girgiza mata kai tayi tana dariya “Wallahi bani da komai Halirah ya aikin?”
“Aiki muna Nan muna fama naji Shurun yayi yawa ne shiyasa nace Bari nazo naji ko lafiya” Dr Rabi'atu Tace “na d’auki hutu ne Amma insha Allahu zan dawo...” rik'e baki tayi tana kallonta cike da al'ajabi “Rabi'atu hutu kuma keda baki son missing ayyuka shine harda d’aukan Hutu wani abu ya faru ne ko Usman ya hanaki zuwa ne domin jiya yazo.."
“ba ruwan Yallaɓai nice dai naji ina bukatar hutu shiyasa Amma me yaje yi Gidan ki Naga abonkin nashi baya gari ai” Shuru Halirah tayi tana tunanin ta yanda zata gaya Mata maganar can Kuma sai tace “tunda na shigo banji motsin Ameerah ba Amma Kuma ga 'Yarta tare dake” ta fad'a tana kallon Meead dake barci a Cinyarta “inaga tana d'aki ne, Dan Bata cika zaman falo ba..”
“kode kin takura 'yar mutane kin hanata sakewa ba, Anya kuwa Rabi'a kiji tsoron Allah ki bar Yar mutane ta sake Daman jiya ya kawo min kararki wai kin Hana Ameerah ta bashi Hakkin shi tunda ta tare wata uku Kenan Bai tab'a rab'an jikinta ba, Baki Ƙaunar ya Shiga d'akinta bare a kai ga auratayya Kwanaki munyi Magana Rumi rumi dake kince kin hakura ya kuma zakiyi haka ke kin i'sa ki hana abinda Allah ya Kaddara ne? So nawa mazaje suna i'rin Haka ka d'auko 'Ya kayi rononta Karshe miji ya Aure ta yau aka fara? Ai ba Kanki  farau ba nifa a nawa ganin ki sake mishi mara yayi fitsara bafa Zan b'oye miki ba Tunda ke amniyata tace cewa  yayi ya gaji dacin tuwo d'aya...” zare i'do Dr tayi tare da fad'in “innalillahi ni? Ni Usman zai yiwa sharri? Nice na hanashi sakewa da matarshi ? Nikuwa ina ruwana dasu shiyasa Kwanaki UMMANA ta kirana tana ta min fad'a da fad'in inji tsoron Allah yayi Kyau Allah shine shaida ta ban hanashi Shiga d'akin Ameerah ba gashi gata in yaso inda ya Shiga gindinta karya fita ya dauwama a ciki nagode!” wani i'rin kuka ta fashe dashi me cin rai tana jin zafin maganar haba biri yayi Kama da mutum shiyasa kwana Biyu yake wani d'ad'd'auke kanshi Ashe ashe abinda yake kulla mata Kenan, “wato ma nice na hanashi rawan Gaban hantsi ni ko?” ta fad'a maganar cikin kuka tana Kallon Aminiyarta “Wallahi Halirah ki yarda dani duk zafin kishi na bazan tauye shi ba, hasali ma da yace a raba girki ni nace kwana d'ad’d'aya shine zai bini da sharri yaushe na zauna nayi Dogon Magana da Ameerah da har zance karta bashi Hakkin shi haba kishi na Bai zafafa har Haka ba, wallahi Bayan Gaisuwa babu abinda ke had’ani da Ameerah ki yarda dani wallahi Allah ban Hana Ameerah...” rik'e Mata Hannu Halirah tayi tana Kallonta “Toh ya i'sa haka maybe yarinyar ce Taki amincewa dashi shiyasa yake ganin kaman kece kika hanata yau wake da girki ?” Dr tace “Nice” Shuru tayi Sannan ta d'auki wayarta ta Kira Mahaifiyar Rabi'atu sannan ta had'a su..
“Dan Allah Umma ki yarda dani wlh Allah ban hana Ameerah..” dakatar da i'ta Mahaifiyarta tayi sannan Tace mata “Shi Kenan aii tunda Yau kice dashi abinda nake so dake ki d'auki yarinyar ki kaita d'akin shi...” Rufe baki tayi da hannunta d'aya tana Kallon Halirah cikin zare i'do “in kaita d'akin Shi..?”
“idan na i'sa dake ki Aikata abinda nace!” daga Haka ta kashe wayar sake wayar tayi da sauri Halirah ta kama tana hararanta “Haka kawai zaki fasa min waya” batare da ta kalleta ba taci gaba da nanata maganar “in kaita d'akin shi kai!..”
"Bazaki i'ya bako?” Halirah ta tambayeta “Toh taya ma zanyi haka fisabidillahi Nice Zan kai Ameerah d'akin Mijina bazan i'ya ba...”
“ashe kuwa watan ki ya tsaya haka za'ayita Yama d’id’i dake a Gari kin Hana Mijinki sakewa da matarshi Sabida bak'in kishi Gwara ma ki daure kiyi Hakan Sannan Dan Allah kiyiwa yarinyar Nan adalci tunda tun farko ku kuka sangartata ya kamata ki koya wasu abubuwa ni Zan tafi in Kinga dama kiyi kin kinga hagu karkiyi damuwarki ce shawara aka baki me kyau” tana Gama fad'ar Haka tabar gidan Zuciyarta cike da tausayin Rabi'atu domin tagan ta ba yanda take ba, duk tayi Sanyi ta sauya ta hango damuwa me tarin yawa tattare da i'ta lallai Usman yayi Aure yanzun ta tabbatar da tana Ƙaunar Usman daman tace bai Auro macen da zatayi kishi da i'ta ba, sai gashi Ya auro wacce ta haukatata lokaci d'aya ta mayar da i'ta Abar tausayi ai ko i'tace bazata Yarda ba, kai taga Hakurin Rabi'atu sosai Allah ya kara Mata Hakuri , Amma dake duk yanda zakayiwa namiji bazai tab'a yaba maka ba, gashi Yana kai karanta ta hanashi matarshi kuji fa.. Haka taja motar ta,
Dr kuwa an barta da tunani da kuka “Yah Allah kana kallo Allah na tuba a yanzun kan Gangan jikina ne, kawai ke aiki Amma tunda Yallaɓai ya furta Ameerah a matsayin matarshi zuciyata da Ruhina sun dad’e da barin jikina Nida matacce bamu da maraba Ya Allah ka d’auki Rayuwata na huta da ganin wannan bak'in ciki wai nice Usman zai kai kara yau?” sai da tayi kuka mai isarta sannan ta Shiga bayi tayi wanka da alola ta gabatar da sallar Magariba, tana cikin sallah ya shigo d'akin Koda ta idar Bata kalli inda yake ba Mikewa tayi tana ninke sallahya Tace mishi “Naji sak’on ka nagode Usman! Ameerah kuma gaka ga i'ta kayi yanda kake so ni kake yiwa sharri? Hamm zan kawo maka matarka d'akin ka! Sai Kaci abinda baka tab'a ci ba!” d’agowa yayi Yana kallonta “ba sharri na miki ba Malama i'dan bake ba taya kullun zanje d'akinta na iske a kulle bayan ina gani tana shigowa d'akin ki, in ba zugata kike yiba menene da zatazo ta zauna ku dad'e..?”
Murmushi me ciwo tayi tare da share hawayen dake zubo mata “Naji Kuma nagode da Cin mutumci zaka i’ya tafiya”
“Ai Daman ko baki ce ba zan tafi dan Babu abinda kike tsinana min da an tab'a ki Zaki ce Baki da lafiya saboda lalaci da son jiki Wai kana likita Amma ka zauna da ciwo” lumshe i'do tayi Hawaye Masu zafi suka zubo Mata wato duk kokari da hakurin da takeyi dashi baya gani “Bani na d'aura kaina ciwon ba, Allah da ya d’auro min shi zai yaye min ba magani ba , Usman duk da ban tsinana maka komai ina da yaki nin wata rana Zaka tuna dani ranan da Bana Raye idan naji ana Fad'an yanda wasu mazajen suke wulak’anta matan su i'dan sunyi Aure sai nata mamaki in dinga tunanin ni nawa Mijin baya min haka sai gashi cikin lokaci K'alilan ka sauya daga Yanda kake ka koma kalan wancan mazan! Ba komai Giyar amarci ke d’ibanka au na manta kace baka ci bako? Toh kasa ranka a inuwa zakaci sai kace ka k'oshi dan kanka”
Wani i'rin murmushi yayi Sannan yace “Nifa ban miki komai ba, da kike zuba min surutu Ameerah ko a ina Zan fad'a kece kika hanata Zuwa inda nake..” Yana Gama fad'ar Haka ya bar Mata d'akin rike hab’a tayi tana fad'in “ikon Allah sai kallo Ahah! Maza kenan”
Sake Kallon Agogon d'akin nayi Naga Har takwas ta gota d'aga labulen window  nayi, Ina Kallon step ko Zan hangosu domin da Magariba Maamah take kawota bakin kofa sai ta ga shigarta d'aki take komawa Amma Yau naji Shuru Kuma ina so in rufe Kofa, Ina Zaune ina cikin tunani naji sallamarta bata tab'a shigowa d'akina ba Tunda na dawo sai yau “Barka Maamah..” Gyad'a min Kai tayi Sannan tace “Har kinyi Shirin kwanciya Kenan?”
“Eh daman Meead nake jira..”
“Ok Yau zata kwana gurina tashi ga wannan kayan ki saka akwai turare a ciki ki shafa a jikinki ki Shiga bayi kiyi alola Ina jiranki” cikin rashin Fahimta na Kalli kayan sannan na Kuma kallonta sai dai Bata bani damar magana ba Juya min baya tayi Sannan tace “Aha!” Jiki a sab’ule na saka kayan tare da Amfani da turare Kayan dashi da babu duk d'aya Bansan yanda fasalta yanayin ba, Amma Yadin me shara shara ce, gashi da tsantsi komai a waje yake cike da kunyar ta nace “Nagama” Bata kalleni ba ta Mika min Dogon Himar d’ina na saka Sannan ta rik'e hannuna har bakin Kofar Abba ta kaini sai da ta bud'e kofar Sannan tace “Bisimillah Yau gaki ga Abbanki Mijinki kuma ki nutsu ki Kuma bashi nutsuwa kiyi Hakuri dashi domin Nima Hakuri nake, dashi Kiyi kokari wajen ganin kin ja ragamarshi Domin mijina gwarzo ne, Kuma Jarumine kamar Zaki Haka yake a lokacin da yake bukatar Nutsuwa da mace sai fa kinyi Hakuri Zaki i'ya d’aukar Bukatarshi ina muku fatan Alkhairi Sannan Ina jiran Kyakkyawan sakamako Na shirya goya 'Ya'yanki da Usman tunda ni babu Halin na haifa...” Tana Gama fad'ar haka ta  turani cikin d'akin tare da jan kofar , d'akinta ta nufa tana Zama ta sake wani i'rin mugun kuka tana yi kaman ranta zai fita, Tana son mijinta bashi zai Sa  ta  tauyeshi ba, Tana mugun kishinsa Ashe Haka Mata suke ji? Wallahi Bata tab'a jin zafi i'rin na yau ba, duk Aure Auren da yakeyi Bai damunta Amma yau da zai kasance da Ameerah ji take Zuciyarta kamar gwarshin wuta ake hurawa Gashi ya Gama yab'a Mata bak’ar Magana son ranshi (Zafi Biyu Kenan Allah sarki Wallahi Rabi'atu na tausaya miki😢😩)
Tayi kuka daga Karshe ta share hawayenta (Toh ya zakiyi hakuri😹 ) Bayi ta Shiga ta d'auro Alola tana fitowa ta d'aga Meead ta kaita tayi fitsari Sannan ta kwantar da i'ta Sallaya ta shimfid'a ta Shiga jero nafilfilu..
da wani i'rin Sanyin jiki nayi sallama a d'akin tamkar wacce kwai ya fashe ma a ciki haka nake tafiya,  yana Zaune akan Kushin d’agowa yayi Yana kallonta fuska cike da Annuri ya taso Zuwa gareta wani i'rin rumguma ya kai mata tare da matseta a jikinshi a kunninta ya rad’a Mata “You're welcome my Princess” Zame jikinta tayi daga nashi tana jin wani tashin Hankali kasancewarsu a haka, zata zauna yace “a'a muje Toilet kiyi alola”
“Nayi!” nace mishi a tak’aice tare da d’auke K'aina daga gareshi shiga Bayi yayi ta d’auro alola Yana fitowa ya shimfid'a sallaya tare da Mata nuni da inda zata tsaya a Haka sukayi Sallah duk abinda akeyi yayi ya dafa kanta ya Mata addu'oi ya tambayeta abubuwa game da Addini ta bashi amsa zare Mata Himar d'in dake jikinta yayi yana binta da wani shu'umin kallo harda lashe baki “Kai! kice zanyi shagali wai wai waii ! kayan dad'i na zanyi shagali Zan more Amariyata” sunkuyar da kai nayi kasa sai ji nayi kawai ya sunkuceni zuwa katifarshi Yana direta yabi jikinta tare da jan igiyan rigan barcin jikinta Wanda ta d’auroshi a gaba, yana Gama ja, Nonuwanta dake tsaye Pink nipples d'inta a cure suka bayyana hannunshi yakai zai shafa ta rik'e da sauri cikin wani i'rin rawan jiki da Murya tace “Abba dan Allah...”
“Ameerah please ki fad’i duk abinda kike so Amma kiyi min wannan Alfarman! Ina bukatar Kasancewa dake...” girgiza Masa kai nayi da sauri Ina mayar da rigan “Abba dan Allah ka sauwake min wallahi....” wani i'rin Jawota yayi jikinshi tare da fisge rigan yakai bakinshi kan nata Yana lashe lips d'inta ga turarenta na sake d’aga mishi Hankali wani i'rin mugun Sha'awarta ne yake bijiro mishi Nononta ya matso tare da sakin Nishi ya tura Mata Tongue d'inshi Yana fesa Mata Numfashi me zafi a rikice nake sosai ganin yanda yanayinshi ya sauya lokaci d'aya kaman Wanda yasha wani abu dukan Kirjinshi nayi da karfi  da kyar na iya fad'in “Wayyo dan Allah karka tsinka min Bakin nono ka barni bana so!” wani i'rin murza bakin Nonon yayi Yana cigaba da Tsotsar bakinta da zafi zafi, sake ta yayi ya Shiga cire wandonshi “wayyo Na Shiga uku”  zindir ya tub'e ihu nasa da karfi Ina rufe i'do na tare da ja da baya “na Shiga uku Meye wannan wayyo Zan mutu” Kama Zandariyanshi dake mike yayi Yana shafawa Yana murmushi ya nufota “Abinda Kika Saba d’auka a mafarkin ki, shi Zan Baki a zahiri na wanke ki da fresh Usman...”  Yana matsowa Ina matsawa zuciyata na wani i'rin dukan Tara tara Wannan mugum abu dame yayi Kama yaushe zan i'ya zai hau Gadon na daka tsalle tare da sauka “Ameerah ki tsaya” Ina ai ko sauraronshi banyi ba, na fita da gudu da sauri ya saka Jallab'iyanshi yabi bayanta Tura kofan d'akin Dr nayi inna haki na fad'a kanta “Wayyo Maamah Wayyo” riketa Dr tayi tana fad'in “Menene?” ina Haki kawai Ameerah takeyi tana rufe i'do “Ameerah..” K'ank'ame ta nayi da karfi Ina sakin kuka “Zomu tafi..” sake mak'alk'aleta nayi Ina matse i'do, “Mama wallahi kashe ni zaiyi”
Murya a harzuke yace “Ki sake min Matata tazo mu tafi” Kallon shi tayi Sannan tace “Kamar ya? Yarinya tazo min a firgice sai in baka i'ta...”
“Dalla dakata Malama ki bani matata mu tafi Daman duk ke kike kitsa mata...” runtsa i'donta tayi tare da jawoni “Jeki!” kuka na fashe dashi tare da Girgiza kai, na matse Hannunta gam-gam cikin nawa
sake turani tayi naki tafiya matsowa yayi zai tab'a ni Nasa i'hu tare da zubewa a jikinta Tsayawa yayi tare da rumgume hannu a kirji Sannan ya kalli Dr yaja Dogon tsaki ya fita a d'akin....

MIJIN BAABATAWhere stories live. Discover now