chapter 32

315 39 0
                                    

(¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯)

      🌹HAR ABADA🌹
          (bazamu rabeba)

       LOVE & FRIENDSHIP

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

  
Vote me on Wattpad @ayeeshatmuhd

         RUBUTAWA

        UMMU NAJMA
   
DEDICATED TO
MAMAN MAMY SHALELE AND BEELAT SARAUNIYA

Idan kuka ji nace umma🗣️🗣️🗣️ to umma sulaiman nake nufi❤️.

Ga gimbiya Mrs Abdullahi 💗.

Aunty sady nah garkuwa ta 💝

ina kike sister hussy nah😍.
Ina yinku over TEAM AHMAD marasa son gaskiya 😂

Maman hafiz ni banma San wani team kike ba🤧
🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️

32🍎

Juyowa Sahar tayi cike da mamaki tace "Amrah Kuma? Yaushe ta dawo Kuma Mai tazo Yi gidan nan?"

Feenah Bata da amsan tambayoyin ta sai dai tambayan da itama take so ta samu amsan shi wurin Sahar din hakan yasa ta ce ma maid din ta shigo da ita, ta juya wurin Sahar tace
"Ita amran wacece?"

"Cousin sistern mu ce, Kuma da akwai alqawarin aure tsakanin ta da Yaya Ahmad Amman yanzu maganan ya ruguje, ni abin da ya bani mamaki shine Yaya akayi ta dawo daga wurin da Yaya ya tura ta wa'adi Bai cika ba? Ita dai Bata gudun abin magana wallahi, yanzu dai muje muji abin da ya kawo ta."

Suna qarasawa parlorn suka same su zaune su uku har ankawo musu abin Sha, da kaga dayan kasan Christian ne, amran ma dai toh! Da babu gwara ba Dadi, a hakan ma dai Ahmad ya Mata fada ne Kan maganan mayafi shiyasa ake iya banbance ta da arna.

Da fara'a a fiskan Amrah tace musu"sannun ku da zuwa"

A yatsine Amrah ta juyo tana ma Feenah kallon hadarin kaji kafin ta ja tsaki ta juya wurin yar uwarta tace
"Daughter dubi kiga, saboda Allah idan ba iya kwashe_kwashen namiji ba, me sir L ya gani a jikin wannan kucakar yarinyan, gata baqa qirin kaman daddawa ga Muni kaman yanka a boye wuqa, simple class wannan Bata dashi, Kuma daga ganin ta Bata gaji arziqi ba dan Bai nuna a jikin ta ba".

Tabe baki zaliha tayi tace
" Ni da aka cemun Yaya Ahmad yayi aure I thought idan nazo dan kalli wata beauty queen from wonder land ya ajiye cikin gidan shi, har naji Masa kunyan nuna ta a idon duniya, ace rich and famous man kaman sir L ya dauko wannan dangin almajiran ya kawo cikin gidan sa gaskiya akwai wata maqarqashiya a Nan duk gaba Daya familyn mu da muka cika duk wani sharuda na kyau gaba Fulani baya shuwa Amman gaba daya cikin mu babu Wanda ta Masa sai wannan jinin sayawan, gaskiya da sake.

Stella ma ta bude Baki zata yi magana Feenah ta yi saurin dakatar da ita, abun da ya Hana ta magana tun farko ta rasa gane wurin da tasan Amrah ne Kuma fiskan ta looks farmiliar, Amman maganan da tayi yanzu ya tuna Mata lokacin da ta ci Mata mutunci ranar da ta fara zuwa legendary wurin Ahmad.

"Excuse me madams, ku su waye da Zaku shigomin chikin gida Kuna min shouting a ka? Ko wace Mata ta qunshe maganganun banzan ta cikin dirty mouth din ta, idan Kuma ba haka ba zan muku abin da Baku tsammani Dan babu Yar iskan da ta Isa ta cemun chass na qyale wallahi"

HAR ABADA (Under Edition)Where stories live. Discover now