chapter 62

302 33 0
                                    

(¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯)

      *🌹HAR ABADA🌹*
          *(bazamu rabeba)*

       *LOVE &* *FRIENDSHIP*

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

  
Follow me on Wattpad @ayeeshatmuhd

         *RUBUTAWA*

        *UMMU NAJMA*
   
*DEDICATED TO*
*MAMAN MAMY SHALELE AND BEELAT SARAUNIYA*

62🍎

Ganin irin dukan da Eesher take nada ma Amrah yasa Sahar ta qarasa wurin Feenah ta riqo hannun Abdallah sannan ta shigar dasu bedroom din mom,

"Mami me yasa momy take dukan wancan matar?"

" Ba dukan ta takeyi ba Abdallah, Abu ne ya shiga idonta shine take cire mata"

" To ai Abbah ba Haka yake cirewa Ummi ba he used to place his face on..." Da sauri ta katse shi
" Shut up Abdallah, banison kana yawan magana kaji ko?"

Sauqar da kanshi qasa yayi yace "yes Mami"

A parlo Kuma duka kawai Eesher take kaima Amrah a fuska Saida ta karya Mata Karan hanci tayi Mata kaca kaca da fuska kafin ta tashi akan ta taci gaba da lugude a ruwan cikin ta tana kuka.

"Amrah kin cutar da rayuwar mu Allah ya Isa bamu yafe ba"
Kururuwa takeyi cikin azaba Amman babu Wanda ya motsa a inda yake bare har ta samu mai kawo Mata dauki.

Mom ma tayi sakare tana kallon ta tana din Yanda Amrah ke Kiran sunan ta Kuma tana jin maganar Isa driver na Mata yawo akai.

Saida Eesher taga numfashinta na neman daukewa kafin ta tashi a kanta tana haki
"Bazan barki ki mutu ba shedaniya, Dan mutuwa Bai cancanceki ba tukunna YOU HAVE TO SUFFER BEFORE YOU DIE AMRAH!!!

Murmushi Ahmad yayi yace "makircin ta ba anan ya tsaya ba"  ya daga murya ya qwala ma police Kira Suma suka hankado qeyar mutumin da ya harbi Imran tare da aunty Zali aunty Maryam Kuma ya tura a dauko ta a Ethiopia.

Da bakin su sukayi bayanin laifukan su zaliha harda tona musu asiri na sihirin da sukaje akayi wa mom, dukda Amrah na cikin azaba Amman tana ta yunqurin hana ta saboda warning dinda boka ya musu kada kowa yaji sirrin nan.

Da gudu Eesher taje ta cire bindigan aljihun macen police dake riqe da zaliha ta saita shi Kan mutumin da ya harbi Imran amman police din basuyi qoqarin hanata ba Dan kudi ne kawai yake aiki a wurin.

"Bani bindigan Nan Aisha kada ki harbeshi dan idan kika dauki rai Baki da banbanci da su.

Ni zan tabbatar na wulaqanta su na tozarta su Amrah saina tabbatar kinyi Dana sanin aihuwar ki da uwar ki tayi cikin duniya sai na ajiye ma familyn ki tabin da HAR ABADA babu Wanda zaiso sake hada zuri'a daku, Kun kashe Dan uwan ku Wanda yazam Muku katangar dafawa da Kuma maganin duk wasu matsalolin ku da aminin mijinki,

I feel like cutting off my tongue whenever I call myself your husband, duk duniya ban taba haduwa da jakuna tumakai irinku ba, sai Kun biya duk digon hawayen da kuka saki zubarwa idiots"

Miqa Masa bindigan Eesher tayi ta wuce cikin daki, ya saka police su tattari Amrah a kaita asibiti tayi jinya ta warke kafin a garqame ta Dan yanaso yaci qaniyar ta da tushe.

HAR ABADA (Under Edition)Where stories live. Discover now