💖💫RUDANI💖💫 42

120 25 18
                                    


"Teemerh mey kike nufi da in kwantar da hankali? Anwaar ya auri Ilhaam kuma kinsan yanda yake sonta he will never divorce her" dan siririn tsaki taja ganin da kyar ta samu ta fito amma yana mata shirme "Ahmad ka kwantar da hankalin ka, zan shiga gidan Anwaar dan na fito da Ilhaam ne, bazan tab'a bari suyi zaman lafiya ba saina tabbata Ilhaam batayi farin ciki ba, and kafin lokacin en matan ka zasu cigaba da entertaining naka ae".... "Teemerh kina tunanin zai yarda ya hadaku gida dayane?".... "Ae kaman ka sani kuwa, ya tabbatar mun da cewan ba gida daya zamu zauna ba, ni an fad'a masa san zama da matan nasa nakeyi toh".... "Shikenan ki tabbar baki cutar da Ilhaam with that your black magic something ba, tunda naji kika fara bani tsoro" tace "I can't promise you this amma zanyi iya kokarina Ahmad, Anwaar shi da kanshi zai fitar da ita ah gidan, dan kuwa nayi alqawari wa kaina ni kadai zan zauna a matsayin matar Anwaar dole ma ya saketa ka aura, kawae kayi trusting ina" ba karamin dadi magananta ya masa ba kuwa "Shikenan Teemerh na yarda dake. karki bari suyi zaman lafiya, amma nasan Doctor bazai taba sakin yarinyarn nan ba yana sonta fa Teemerh" harara ta watsa masa "Baka yarda dani ba kenan?" Ta fada tana nuni da kanta "Na yarda" ganin wayansa na ringing ya kashe su gama magana tukunna "Answer your call" ta bukace sa "Sarah ce, I will call her later" rike baki tayi "Wai kai yanzu Sarah ka fara dating? Wow dole na kira Sarah naja mata kunne" yace "Toh ita Sarah sai ta saurare ki koh? Believe me ba abunda na taba mata" tace "Toh shikenan ni zan tafi dakyar fa na fito"...."Amarya kinyi kyau abunki, wai duk saboda wanda bayisan ki kike wannan abun?" Maganan ya bata haushi amma ta daure "Saina tabbatar Anwaar yamun san da bai taba yiwa wata a duniya ba, he is mine" tana fadin haka ta miqe "Sai anjima Ahmad" ta fada tare da daga mishi hanu alamun bye, smiling yayi yana tuna maganan Teemerh, tanada kyau itama amma ya rasa meyasa Anwaar in bayisan ta, danshi badan Ilhaam ba, toh for sure Teemerh will be his wife
*


"Anwaar ya shirye-shirye?" Yace "Alhamdulillah, bawani shirye-shirye, kawae saboda Ummi duk nake wannan" Ateekah tace "Amma Ilhaam in ta amince ina?" Ta tambaya dan ita duk zaton ta bai fadawa Ilhaam ba "Ta amince Yaa Ateekah, saboda ta amince ma yasa zanyi amma gaskia ni bazan iya kwatanta adalci ah tsakanin su biyun ba, saboda ni Ilhaam nakeso bazan iya raba soyayyah'n ta ba" tace "Anwaar kabar cewa baza ka iya adalci ba, kasa ah ranka zaka iya, ka rungume wannan shine kaddararku kaida Ilhaam in" hanun sa yasa cikin gashin kansa mey laushi ya bazasu cikin rasa abunyi "Shikenan Allah ya taimakeni" ta amsa da "Amiin".... "Ina Ilhaam in tazo mu tafi" ya fada sannan ya tashi "Ah haba Anwaar har tafiya? Da wuri haka?".... "Eh kinga dake dare nayi kuma nan mukazo karshe shiyasa, ah wajen wancan yarinyan tafi dadewa" ya fada kaman baisan sunanta ba "Wai Ashphert? Toh kasan en uwa ae".... "Gulma takesan koya mata dai, imagine yarinyan nan ke kara zuga Ilhaam wai am doing all this intentional" ya fada yana dubawa koh zai ga Ilhaam "Allah ya shiryi Ashphert, Ilhaam kuma na sama da yara" yace "Toh barin kirata mu wuce" nan ya tashi ya kira Ilhaam sannan suka wuce, ta shiga motan ma taqi kulasa, akan wani dalili zaiyi fad'awa Ash bayan gaskia ta fadi "I made up my mind zaki koma school" ya fada ah nitse, kaman jira takeyi daman "And who are you to say that? You are not my husband and you have no right yanke mun hukuncin rayuwa" shiru ya mata sanin abu kadan ke bata mata rai, da ae ba haka take masa ba, karya ma ya mata magana ta masa musu, ita kuma ta zata biye mata zaiyi ta zuba masa rashin kunya "Anwaar zansha ice cream" ta fada ganin sun wuce Hatlab Gelato "Ana sanyi" ya bata amsa "Anwaar mana".... "Baza kisha Ice cream da sanyin nan ba" har suka isa gida fushi bai kare ba "Ilhaam I said I'm sorry kiyi hakuri amma baza kisha ice cream da sanyi ba" dan by that time kam ma an fara ruwa "I can make some ae" ta fada still pouting her mouth, murmushi kawai yayi ya hau cire rigan jikinsa dan shiga wanka, saurin rintse ido tayi ganewa da tayi maza basuda kunya ah gabanta zai cire rigan toh, ah hankali kuma ta fara budewa, tana budewa idonta ya sauka akan tattoo nasa-Ilhaam, hawaye ne taji ya sauka mata dan tasan Anwaar na sonta amma tattoo is not a sign of love, dan Aameer ma has her name a hanunsa, ita dama zasu goge da yafi dan haramun ne, kuma tasan confirm sun sani amma ta rasa dalilin su nayi, ita kadai take tunaninta har ya shiga wanka bata sani ba, hawayen dake fuskan nata ta share sannan ta tashi ta fita zuwa kitchen, saida taje yin ice cream in taja ta tsaya, kiran Xeenerh tayi saboda ta mata bayani amma Xeenerh ta fara mata ra'ayi "Wani abu ma sai Yaa Anwaar yace ki amsa girki zaki gane bakida wayo, yanzu ana binki ah hankali ne bakida lafiya" ita fa ta gama ganewa in Xeenerh bata fada mata maganan banza ba bata ganewa hakan yasa ta kashe wayan ta koma daki, bayan ya fito wanka ya shirya yayi dakin Ilhaam ya sameta rike da waya amma tana ganinshi ta ajiye ta juya kaman mey bacci, karasawa kan gadon yayi sai ta matsa can karshen gado "Ilhaam nasan ba bacci kikeyi ba" still shiru ta mishi "I'm sorry Angelic, muje na siyo miki toh if that will make you happy" share sa tayi, yanzu fushin bada shi akeyi ba da Xeenerh akeyi "Anwaar ba fushi nake ba"..... "Kinga sanyi akeyi, it will affect our baby in kika sha sanyi" ya mata bayani, ta fahimta sarai amma dake shedaniya ce ta dunga masa ra'ayi, dan kanta ta tashi ta zauna "Yaushe zamuje wajen Shareef? I want to meet his wife" wani b'ata rai yayi, shida kansa kuma ya sake fuska ganin tana kallonsa "You are not my wife, so I can't please you" sarai ta gane ramawa yayi "Lokacin auren fa we were invited, amma ban samu naje ba su Aameer kadai sukaje shida Aameen"..... "A'eesha bata nan fa, she's in school, cikin week in nan dai zata dawo. Don't worry Shareef zai kawota".... "What's her name again? I saw Zoya on the invitation card and now A'eesha?".... "She's Aisha-Zoya" ya mata bayani "Amma Shareef bai cemun bata nan ba" kallonta yayi for some seconds yasan Shareef ne ya hada wannan abun, wayan sa ya dauka ya kira Shareef "Man what's up?" Shareef ya amsa bayan ya dauka "Zoya fa?" Anwaar ya tambaya "Gani wajen Aunty nikam ma, bata dawo ba ita kuma" kallon Ilhaam yayi alamun are you convinced? Dakai ta amsa masa "Kai ka cewa Ilhaam tana nan kenan?".... "Guy karka hadani da Ilhaam, I know she's beside you so my apologies zamu zo inta dawo"... "Yea, tana jinka so am hanging I just wanna confirm daman" yana fada ya kashe wayan sa "Ni nace ka kirasa ne?" Ita da ba'a mata gwaninta ta fad'a, bai amsa ba ya tafi damun wan sa
***
********
*******

💖💫RUDANI💖💫Where stories live. Discover now