💖💫RUDANI💖💫 89

42 23 76
                                    


Saurin rike fuskan tayi ta fara hawaye dan ta kasa kuka ma ta sauka ta hade hanu, shi kuma Aameer abunda ya dade yana blaming kansa ashe ga wanda taja, shiru yayi kawae ya dafe kai cikin rasa abunyi, he hates himself and Ilhaam hates him for this too "Aameer dan Allah kayi-" tsawa ya daka mata "Shut the damn up" shirun tayi harda kama baki tana hawaye "How wicked are you Fatima? Mey zaki samu ah duniya in kika raba Ilhaam da komai?" Saurin girgiza kai ta fara alamun Aa, kullum so yake ya nemo evidence and all saboda Ilhaam ta yarda dashi, but how can he start telling her that Teemerh is behind it? She will be heartbroken and her panic will be on the level of "One must hate you Fatima, I always think that my wife Ash is wrong but...? You are wrong and she is right, you deserve not a single pity and you will face my wrath most scarily" kallon sa ta tsaya yi ta sake bakin, ita ta zata duka ma zai mata and she's ready saboda tasan tayi ba daidai ba, but what is he trying to do? Aameer is worse than Anwaar wani lokacin, rokon Allah take kawae kar Anwaar yaji labari in yaji tasan ta kade "What are you trying to do Aameer?" Kallon daya watsa mata yasa tayi shiru, ta gane sarai ransa ya baci better tayi saving kanta kafin ya karya ta, komai akace Aameer yayi zata yarda, kafin ace ma take yarda "Mami made the best decision na rashin amincewa da aurena dake da batayi ba, wlh dana sake ki saki goma in anayi, Anwaar really mustered some patient living in with you which I can't. I hate you so much Fatima, and wlh you are yet to cry blood" yana fada ya tashi ta bisa da gudu amma ya shareta, koh takan Ashphert baiyi ba ya wuce gida kawae yana addu'an komai yazo masa da sauki, the way this girl tried hurting Ilhaam many times, Fatima is a winch (witch) she is more than a demon, one most fear her and her family, he regretted everything that has to do with Teemerh. Fridge ya bude yasha abunda yasha kafin ya fasa sauran, better da bai dau hukuncin yima yarinyan chan duka ba da yanzu ya tabbatar tana asibiti, but she will live in pain after witnessing his kind of punishment. Rasa abunyi ma yayi kawae ya wuce wajen Ummi, Maa Sahla ya fara gani dan ko gaisuwan kirki bai hadasu ba ya wuce neman Ummi, ganin haka Maa Sahla tabi bayansa tun wuri suka karasa wajen Ummi, evening adkhar inta ta gama kenan ma ya shiga, saida ya ganta ya tuna koh sallah'n ma baiyi ba ashe, juyawa yayi ba tareda ya mata magana ba ya fita danyin sallah "Ummi lafiyan yaron nan kuwa?" Maa Sahla ta tambaya danta kasa haquri "Allahu Aalam, Allah ya dawo dashi dai lafiya" Amin tace ta nemi waje ta zauna dan jiran Aameer chan kuwa sai gashi ya dawo, kusa da kafan Ummi ya samu ya zauna saboda how he feels like crying his heart out, yasan yaje wajen Ashphert ma dariya zata masa cewan sun dauki mahimmanci sun ba Teemerh "Ummi" ya fada ah hankali "Muhammad Aameer" ta fada comforting him hanunta akansa "Mey ke faruwa Baba na?" Ta sake tambaya jin yayi shiru "It's so hard Ummi, as much as I wanna say it I feel like it isn't right to" Maa Sahla tace "Koma miye ka fada tunda gamu, komai zai zo da sauki da yardan Allah" hawaye kawae Aameer ya fara dan kuwa he's hapless "Ummi kinsan Fatima suna zuwan wajen boka kuma kika yarda da auren ta da Doctor Anwaar?" Yana fada ya dago yana kallonta, but the look on her face is not a surprised one "Nasani Baba na" sake widening eyes nashi yayi jin abunda ta fada, Maa Sahla na gefe ta tabe baki itama "Kin sani fa kika ce Ummi?" Ya tambaya da mamaki sosai "Tasani lokacin dasu Malam Abdallah suka kawo magani shida wani Malamin, ya bayyana cewan asiri aka mata sannan sunan su ya fito" Maa Sahla ta masa bayani, shiru yayi Mummy'n Teemerh na sake basa haushi, taya ma zata fara ce Ummi tayi kisa? Ummi ta gano duk abubuwan daya shiga tsakanin ta da Ilhaam sune sila amma tayi shiru koh changing fuska bata tab'a yi wa Teemerh bafa "And you hid it from us Ummi? We deserve to know, Anwaar in particular. That girl used me and I vowed to make her regret every of it" Ummi tace "Ba amfanin ku sani, akan wani dalili ina uwa ni kuma zan hada fada? Yarinyan ta shiryu ae" ta masa bayani "Ummi Fatima is not regretting a thing. Ummi-" sai kuma yayi shiru "I am so sorry Ummi, but that girl made me raped Ilhaam back then before marriage, it hurt to date. I can't even get over myself. Subhanallah, she makes me do something terrible" ya fada da damuwa kawae ah fuskan sa "Innalillahi wainna ilaihi rajiun" kawae Ummi ta iya fada tana tafe hanu, anci sa'a the news didn't make an impact a zuciyanta, but she is hurt, hawayen idonta kawae tasa hanu ta share "Allah ya muku albarka" ta fada dan ta rasa mey zata ce, toh tsine musu zatayi ma in batasa albarka ba? Duk itama ta bada contribution koh miye ya samu yaran nan, she leave them on their own "Ummi just forgive me, am not even thinking straight, forgive me Ummi am so sorry, wlh it was not intentional" shiru tayi yakai na 5mins dan shock in bai barta ba "Allah ya yafe mana, dole ma na yafe maka" ta fada a dame dai "Yanzu Aameer duk fa ba wannan ba, how will the case go tomorrow in Allah ya kaimu?" Maa Sahla ta tambaya dan ganin ta kauda wancan zance, abun ba dadin ji amma da yayi shiru kawae tunda ya wuce "It was Teemerh's Mum behind it all, so take ta hada mu aure amma Mami taki saboda wasu halin Mum da basuda kyau kuma tace zata iya tona mata asiri, ni bansan wasu hali bane dazu Fatima take fadamun wae Mum na zuwan wajen boka kuma bazata so ah sani ba and something that doesn't add up. Kawae tayi niyyan kasheta ne saboda wani abun kuma, itama akwae umarnin wanda take bi" sake zuba masa ido Maa Sahla tayi tana so taji karshe "I am a Barrister kuma ita kadai nakeso ah hukunta, ba sunan wanda zai fito sai nata, I will make sure Fatima suffer for the rest of her life, kuma ya zama dole ta bada shaida kan mahaifiyar ta a court" kallon mamaki duk su biyun suka masa, Aameer is more than what they were thinking, duk wanda ya bada shaida kan uwan sa ae ya kade, sure Teemerh will live to regret it every single day "Kar kayi haka fa, kawae ka yafe mata komai ya wuce" girgiza kai yayi jin abunda Ummi tace "Ummi I want to see that girl in pain, I want Fatima to suffer" tace "Toh amma banda shariah'n san zuciya, ita Hajiya Malika ae ba ita kadai tayi laifin bako?" Gyad'a mata kai yayi amma shifa ita kadai yaga ya dace ta shiga matsala "Toh sunan kowa ya fito" ta fada da mamakin wae mey tayi wa Hajiya Malika dake san ganin bayanta haka "I can't be convinced, but I will think about it" Ummi tace "Yawwa, trying thinking straight before concluding" shiru yayi kawae ya tashi ya fita addu'a yake Ashphert bata koma gida ba har lokacin kafin ta sake b'ata masa rai. Yana fita Ummi ta bude chapter'n kuka, addu'o'i harta rasa wanne zatayi.





💖💫RUDANI💖💫Onde as histórias ganham vida. Descobre agora