💖💫RUDANI💖💫 76

56 25 73
                                    


Abunda yasa Anwaar kuka is not a small thing, yes he divorced Ilhaam once da bakin sa yau under Ummi's behest. Everything has stopped the moment yace ya saki Ilhaam. Kuka yake sosai har yabar compound din gidan Ummi. He never thought akwae rannan da za'a rabasa da Ilhaam, inda yasan abunda zai faru kenan da basu zo ba, the saddest thing Aameer ya dauki Ilhaam, no one on this earth zai sa Aameer changing decision, wayan sa na ringing ma ya kasa d'agawa dan baisan waye ba, ya kasa daga kiran after several of it. Saida yaga kiran bana kare ba kafin ya daga. Nan fa ake ce masa matan sa tayi accident tana asibiti "Fatima" kawae ya iya furtawa. On Ilhaam's side kuwa she regained consciousness the moment Aameer yace bazata zauna wajen Ummi ba, akan wani dalili zatace Anwaar ya saki Ilhaam kuma yanzu tazo tace wae Ilhaam ta zauna wajenta, it's doesn't make sense, gidansa ya wuce da Ilhaam, ganin yanayin ta kaman ya tsananta yasa Aameen dake tare dashi kiran Doctor Shareef domin ya dubata, he carried out some test and more, the pregnancy test came out positive. Ilhaam is 4 weeks pregnant. "Where's her husband?" Shareef ya tambaya danshi he wants to be the first to tell Anwaar this great news "Mey ke damunta?" Aameer daya kasa haqura ya tambaya "She's pregnant" ya bashi amsa "And this is the right time for you to zip up your mouth Shareef, Anwaar divorced Ilhaam once saboda haka bayida hakkin sanin tanada ciki har sai ta sanar da shi" bata rai Shareef yayi jin yanda Aameer yake magana full of attitudes "How dare you talk to me this way? We are not living in that foolish world of law, we are living Islamically so Anwaar has the full rights knowing what happened to Ilhaam" saurin shiga maganan Aameen yayi "Anwaar has the full right, but Ilhaam is the mother, she have what she always wanted after a long time so please let's not do something stupid that may lead to her miscarrying this pregnancy" ya roke su "Aameer is mad, why will he even act stubborn and stupid-" saurin katse sa Aameer yayi "Shut the damn up Shareef, bakada daman magana kan abunda ya shafe mu-" bai rufe baki ba Shareef yakai masa punch "Are you drunk or what? Don't try talking nonsense, abunda ya shafe ku koh ya shafe mu? This Ilhaam girl is going through the worst and you are here blabbering shit" girgiza kai Aameer yayi cikin rasa abunyi ya kai ma Shareef haushi shima kawae suka fara fada kaman yara "Stop this" Al'ameen ya fada amma kaman bada su yake ba, duk haushin su Ilhaam ta rasa auren ta shine suke saukewa kan juna, komawa gefe yayi amsa kiran Anwaar dan jin mey zaije, and he gave him one of the saddest news shima "Guys calm yourselves please. Fatima had an accident and has been admitted to the hospital, meet me there when you are done fighting each other" yana fada ya fita, saurin sake juna sukayi suna rephrasing maganan sa, tunanin wani hali Anwaar yake ma suke, after divorcing his first wife yanzu second wife na asibiti "Innalillahi wainna ilaihi rajiun" Shareef ya fada sannan ya fita da sauri Aameer yabi bayansa, suna fita motan Sabeerah ya shigo dan kuwa Ashphert ta fada mata cewan Anwaar ya saki Ilhaam, toh ae ba abunda zata zauna tayi kuma, tazo daukanta ta kaita wajen Maāmaa dan yanzu sun gyarota da both Maāmaa da Mummy shiri sukeyi sosai "Yaa Sabeerah Aameer baice taje wani wajen ba" Ashphert ta fada mata yanda sukayi da Aameer "Tana ina?" Sama ta nuna mata hakan yasa ta karasa, Ilhaam na kwance tana bacci, it's a peaceful sleep amma har Sabeerah bataso ta tashi, Ummi has been Ilhaam's mother amma yanzu meyasa take haka? Kenan itama asiri aka mata koh mey? Abunda ta tsaya tambayan kanta kenan saboda no way lokaci guda mutum zai chanja kuma ayi blaming nasa, Ummi was caring, kuma tanasan Ilhaam sosai amma tashi daya ta chanja komai Fatima, wannan kadai ya isa nuna cewan asiri itama suka mata dan ita tun lokacin da Mlm yace asiri akayi wa Ilhaam take zargin Teemerh and her family, koh gaisuwan Teemerh dakyar take amsawa, shiyasa kullum bata manta yiwa Ilhaam addu'a kuma, kama hanun Ilhaam tayi ta rike tana tunanin yanda zata fara cewa Maāmaa auren Ilhaam ya lalace, batada haquri koh kadan dan yanzu sai tazo ta samu Ummi da Anwaar ta musu tass ta koma abunta, Mummy ce mey sanyi kuma take bin abu ah hankali, tunani tayi kawae akai Ilhaam chan Maiduguri ta zauna wajen Ammaah may be she will find some peace there. Zaman ta cigaba dayi wajen tana kallon Ilhaam, batasan lokaci ya tafi ba saida taga Aameer da Ashphert sun shigo "Har ka dawo?" Yace "Eh, Fatima had an accident, and her Mom lost her sight for the time, and if care is not taken zata rasa ganin ta har abada" tsaki Sabeerah tayi dan sam abun ba tausayi ya bata ba, it supposed to be sympathetic, amma ita bai bata tausayin ba dan haushi takeji. Ah hankali Ilhaam ta bude ido jin anata surutu kusa da ita, saurin rike ta Sabeerah tayi ta zauna, tasan fa Anwaar in ya saketa amma ita ba wannan ne damuwan ta ba, Anwaar loves her and he was forced to "Congratulations Ilhaam, you are pregnant" Ash ta fada smiling at the same time extending her hand for a handshake, kama hanun nata Ilhaam tayi dan taji lokacin da Shareef yake congratulating nata sama-sama amma lokacin ita bacci take, murmushi tayi sai kuma ta tuna maganan Ummi 'Muhammad koh bayan raina ban yadda ka maida ta ba' hawaye ne taji zai sauko da sauri ta fara girgiza kai, the first time she heard Ummi calling Anwaar da Muhammad dinsa, tabbas abubuwa sunyi tsanani "Anwaar ya sake ni dagaske?" Aameer yace "Sorry yes, but you know he loves you right?" Kai ta gyada alamun Eh hawaye na sauka lokaci guda "Aameer can I ask you?" Ta sake tambayan sa "Yea sure, anything for you Ilhaam" ya fada kafin ya zauna kusa da ita "How was Aunty in person?" (Her late biological mother) ta tambaya hawayen da take boye wa ya fara sauka, saurin daga ido yayi ya kalleta sannan back to Ashphert da ita ma kukan ta fara jin for the first time Ilhaam ta tambayi Mamanta, sake kallon Sabeerah yayi da tayi shiru ma ta kasa magana "She was a beautiful, calm and religious woman. She was one of the best people I've ever met" ya fada da murmushin karfin hali, shi kansa fa ya manta waye Aunty dan shekarun dayawa kuma bayi wani spending time da ita "She loves me right?" Ta tambaya while yanzu kam kukan yafi karfinta "She loves us all" ya amsa sannan ya tashi da sauri ya fita dan in ya cigaba da zama a wajen they will make him emotional "Calm down my baby, zaki wajen Ammaah?" Sabeerah ta tambaya "I want to meet Anwaar" ta fada tana share hawayen, ita batajin haushin Anwaar "Anwaar is busy, shi fa bazai zo ba" Sabeerah ta fada mata gaskiya "He will surely come, Anwaar loves me and am carrying his baby, ya kamata na fada masa" tana fada ta fara neman waya, bata ga nata ba tadau na Ashphert ta fara kiransa dashi, dake ita batada hankali saida ta jera masa 5 calls amma yayi missing duka, shi duk duniya yau ba wanda ya kaisa shiga tashin hankali, the only good thing is that Fadel is somehow fine but he fractured his two arms and one finger "Call him with Yaa Sabeerah's phone. He doesn't find me this significant so he won't pick" Ashphert ta fada handing Yaa Sabeerah's phone to Ilhaam, tana kiran farko ya dauka dama chan wayan na hanunsa kin dauka yayi ya zata Ashphert ne, bayiso ta masa maganan Ilhaam dan bazai iya ba "Hello Anwaar, it's me Ilhaam-" tana fada ya kashe wayan sa da sauri ta kallesu, Ashphert tace "What?" Girgiza kai Ilhaam tayi ta sake kira amma yaki picking, shi baisan mey zai ce mata shiyasa kuma bazai iya mata magana ba "Lokacin da Yaa Sabeerah tace miki bazai zo ba yana wajen wanda ta fiki mahimmanci ae baki saurare ta ba. Yanzu gashi ya tabbatar miki" jefar da wayan tayi dan ta manta daba nata bane haka wayan ya fashe, sauka tayi kan gadon da sauri ta fara duba towel zata wanka "Ke mey kike shirin yi?" Sabeerah ta tambaya da mamaki "Zan tafi Maiduguri, and make sure baku fadawa Anwaar yanda nake ba, make sure to not tell him about my baby too, I will warn Shareef too. Dama shi ya dade yanaso ya sake ni kenan. Thank God he did that, and I will be out of his life forever" tana fada ta musu banging kofa, ita Ash bataso taga Ilhaam cikin baqin ciki amma tana so taga Anwaar cikin bakin ciki, tunda ya auri Teemerh take neman ranan da Anwaar zaiyi kuka and she's very sure yau yayi, kadan ma ya gani, daukan wayanta tayi ta fita kiran Maāmaa ta tabbatar mata da cewan Anwaar ya saki Ilhaam.

💖💫RUDANI💖💫Tempat cerita menjadi hidup. Temukan sekarang