💖💫RUDANI💖💫 63

99 25 80
                                    


Shiru yayi kawae yana kallon yanda Yaa Ateekah take dressing knuckles nasa dan yanzu kan yabar masa ciwo ma, yanda Aunty Sham take abubuwa ba tunani kawae yake tunawa "Does it hurt?" Girgiza mata kai yayi alamun Aa "I know it hurts, try calming yourself in every situation Anwaar" yace "Yaa Ateekah, I can't deal justly between them, I love Ilhaaam dearly kuma banso ranta yana baci saboda wannan auren, and Fatima is a mother to Fadel, yes I married her amma banida niyyan sakinta koh sau daya, I wanted Fatima to suffer being married to me but I am the one who is suffering. It's hard" tunda Ateekah taji Anwaar yace it's hard tasan cewan abubuwa sun baci, shi yaushe ma ake sanin damuwan sa balle asan ya damesa koh bai damesa ba "Anwaar just be strong karka karaya da wuri, nasan wining are you so don't lose it this time" saurin girgiza kai yayi "This time I can't, I am thinking somehow nowadays, Ilhaam tanada kishi sosai kullum inayi mata addu'an Allah ya sassauta mata amma abun nata karuwa yakeyi Yaa Ateekah. Ita gani takeyi I love Fatima more than her".... "Anwaar calm down yanzu solution guda daya ne ka tura ita Fatima'n wankan gida kawae koh za'a samu sassauci kuma inta dawo separate them kowa ta zauna a gidanta, dama ni chan ban yarda da idean Ummi cewa kar ah raba gida ba, at least in basu tare abun zaiyi sauki, maganan adalci kuwa ya zamo maka dole, you have to deal justly with them. But as for me? Ilhaam tayi daidai dan banji kaida Fatima'n kunada gaskia ba, Ilhaam is our own so no way am supporting their child tunda ni na gani da idona lokacin haihuwanta cin mutuncin da suka ma Ilhaam" shiru yayi yana tunanin dalilin su na yiwa Ilhaam haka, a tunanin sa koh da Fatima ya fara aura ae bai kamata suna yin hakan ba, maganan raba musu gida ae ya zama dole dan yasan in bai raba ba zai dawo watarana ya samu sunyi ma Ilhaam duka, yanzu dama da gangan ya rufeta daki yasan zata ce zata bar gidan koh kuma tayi neman fada ah mata duka. Sallama ya mata ya fita zuwa one of his houses dan hutawa, ya samu kansa yabar ciwo ya kamata ya huta tunda ita wancan ya rufeta ba wani tashin hankali achan gidan, bai koma gidan ba sai kusan Asuba. Dakin Ilhaam ya fara zuwa ya bude, as expected tana bacci, almond oil ya nemo ya shafa mata kan kafanta da yayi ja saboda tea daya zuba akai before putting off the light ya fita

Shi tunda yayi sallah'n asuba ya kwanta fa sai yanzu ya fito, sai lokacin ya tuna da ba mey yin breakfast kap gidan hakan yasa yayi ordering, ya dade zaune parlor dan saida aka kawo kafin ya karba ya ajiye komai kan dining, har zai dau na Ilhaam ya kai mata ya fasa. Dakin Fatima yaje batanan, he just say his morning greetings to Fadel dake cikin crib ya fito zuwa daki, yana shiga yaga Fatima "Good morning Abu Fadel" ta fada tana kokarin rike hanunsa da ya riga ya cire bandage in da Yaa Ateekah tasa masa "Morning, how're you doing?" Ya tambayeta trying his absolute best not to frown "Fine and doing great" ta amsa kissing the hand and later easing it "It's good" ya bata amsa bayan ya zare hanun sa "You disrespected my wife yesterday" yana fada ta bata rai, ba kallonta yakeyi ba balle yaga reaction nata "I am your wife too" ta tuna masa, kallonta yayi kaman bazaiyi magana ba yace "Uhm I know" shifa ya lura ma tunda Fatima ta dawo daga asibiti bata nutsu ta hutawa ranta ba, kullum cikin neman magana take "But you love me right?" Ta tambaya hakan yasa ya kalleta baice komai ba, wai fa dan ma yanzu ransa ba'a bace yake ba kenan take masa wannan shirmen "Keep stressing yourself" amsan daya bata kenan, jin haka ta tashi ta fita tana chuna baki dama Auntie Sham ce ta aikota, koh da yayi wanka ya gama shiri har a lokacin Ihaam bata fito ba, sai da ya shirya tsaf ya nufi dakinta sai ganinta yayi kwance da hijab alamun tunda tayi sallah ta maida bacci ma bata fito ba, ya fita abunsa. Chan wajajen 9:56 am Ilhaam ta tashi bataga Anwaar ba, fita tayi da sauri ta samu bayi dakinsa, dan numfashi taja tasan ransa ya baci, ah nitse tayi dakin Teemerh, Aunty Sham bata ciki hakan yasa ta danyi farin ciki dan ita ta fara tsoron matan, Teemerh na ganinta bata kulata ba tasan wajen Fadel tazo dan ta saba, ta iya shigowa dan rashin kunya bata ma uwan yaro magana saita wuce wajen yaro "Karki sake zuwa mun wajen yaro" ta fada ganin Ilhaam ta daukesa zata fara daily routine, bata ce komai ba ta maidasa ta ajiye after giving him lots of kisses, ae da Teemerh take fushi bada Fadel ba dole tazo ta gansa tunda kullum saita gansa
**

💖💫RUDANI💖💫Where stories live. Discover now