💖💫RUDANI💖💫 74

56 25 54
                                    


Shi Anwaar har mamakin baccin Ilhaam ya fara, he is sure tunda ya fita da safe ya barta tana baccin nan ba tashi tayi ba haryanzu, karasawa wajen dining yayi yanda ya tabbatar ba tashin tayi ba ganin breakfast daya ajiye mata, ganin Zuhr yayi kawae yayi sama dan tashin ta tayi sallah, yana shiga ya samu tana sallah hakan yasa yaji relief, zama yayi gefe yana jiran ta idar. Ilhaam na idar da Sallah ta sake kwanciya abunta, kuma fa sarai ta ga Anwaar na jiran ta, ganin haka ya tashi da sauri ya karasa wajenta "Hey sleepyhead" yasa hanu ya dagata "Anwaar mana" ta fada bayan ta zauna "Tell me, what's it?" Ta tambaya ganin baiyi magana ba "I and Al'ameen will be visiting Maiduguri today, I can take you home if you want" shiru tayi ta fara tunanin miye kuma wannan zasuje yi Maiduguri, kuma shekara nawa zaiyi chan da ya fara maganan kaita gida "Zanje wajen Aunty Aisha, jiya tace na tambaya" yace "Okay, Xander is here kice ya kai ki" tabe baki tayi, ita kenan dai an saya mata mota amma bata isa ta fita da kanta ba sai Anwaar yaga dama, toh ita kam gaba ya kaita ae, tunda ba Anwaar bane sai lokacin da taga dama taje kuma lokacin da taga dama ta dawo "But wait, kinci abinci?" Girgiza masa kai tayi dan ita kanta ta manta bata ciba saboda taji magana yawo "Inna je chan zanci" tana fada ta sauka kan gadon dan ta fasa baccin ma "Come back your phone is ringing" tace "Pick up" ta fada kafin ta fita, bai damu da dauka bama danshi bai ga abunda zaisa ya amsa kiran da akayi dan Ilhaam ba, jin wayan na sake ringing ne ya duba, it's Yesmin, murmushi yayi yasa wayan ah silent, he just like their sudden friendship, Ilhaam is not lonely after having Ash, Xeenerh and now Yesmin. Zaman jiran Ilhaam ya fara sai gata ta dawo da wani katon jakka ta nufin closet, shi dan mamaki ma ya kasa magana, shi haka Allah ya basa mata masu san yawo, yanzu dawowan sa daga gidan su Fatima dan kuwa Mummy tace a yau zasu wuce da yardan Allah, Teemerh tace bazata iya fadawa Anwaar ba shine Mummy ta kira sa ta tambaya mata, luckily kuwa tana cewa zasuyi tafiya yace Allah ya dawo dasu lafiya "Ilhaam you ain't staying there, you are married" tace "Yeah I know, kaifa kace you are going to take me home sai ka dawo kenan" shifa yanzu ya gane bata fahimce sa ba "Ilhaam ina nufin zan kaiki wajen Ummi yau ki yini, sai kuma kika ce zaki wajen Aunty Aisha" ajiye jakkan tayi tadau towel ta shiga wanka, koh da ta fito ma Anwaar bayi nan, tasan yanada abunyi shiyasa bata damu ba ta shirya cikin kwanciyan hankali, saida ta gama kafin tadau waya taga ashe Yesmin ne ta kirata, bada b'ata lokaci ba ta kirata "Babes" Yesmin ta fada very excited "How are you?" Ta fada bayan ta zauna "Fine are you home? Will be coming over" jin Yesmin zata zo tace "Ina gida, sai kinzo" ta fada tana cire gyalen tare da ajiye wa gefe "Okay, I won't take long" da haka sukayi sallama, gyara zama tayi ta fara replying outstanding messages tare da jiran Yesmin tazo ta mata abinci ma, Yesmin is the best cook ever. Yesmin da tace bazata dade ba sai da ta kara kusan 1hr before coming, ita kuma tana zaune taqi cin abinci wai Yesmin take jira "Ke da nake jira tun dazu?" Ta fada ganin Yesmin ta zauna gefen ta, dan karamin tsaki Yesmin tayi "Da kika samu nazo yanzu ma? Da kuwa sai chan early evening zaki ganni" tabe baki Ilhaam tayi "Toh yunwa nake ji ni, shiyasa kika ga na damu, da kizo da kar kizo ni miye ruwana" harara mey ji da lafiya Yesmin ta bita dashi "Ni zaki wa rashin ji? Toh Allah ki nemi meyi miki abinci" ta fada tana gyara zama ma "Yawwa Beef pasta zanci, kuma kika sa cheese yayi yawa saidai kici abunki" Yesmin ta fada hankali kwace, kallonta Ilhaam tayi "Kinga na miki kama da mey miki abinci koh Yesmin? Ae wlh yau tunda banyi wa mijina abinci ba bazanyi wa kowa ba" shiru Yesmin ta mata dan shiru ma amsa ne, ganin sun zauna shiru Yesmin ta wani shareta ta tashi tayi sama abunta, bada dadewa ba ta dawo da shiri dan ita fita zatayi "Muje wajen Aunty Aisha muci abincin tunda baza kiyi ba nima bazanyi ba" Yesmin tace "Sai kin dawo" ta cigaba da abunda take irin taji haushi mana, ita Ilhaam zata wani gwada ma wasu queen attitudes? Ae bai yiyuwa kuwa "In zaki bini better kiyi hakan, Anwaar bayi nan balle kice zaki samu kuyi tadi kafin na dawo" kallon Ilhaam Yesmin tayi saboda mamaki, in Anwaar ma yana nan yaushe Ilhaam take bari a gansa indai ba tsautsayi ba, dan banzan kishi kaman bata taba sharing miji ba "Miye kina wani kallo na?" Tsaki Yesmin tayi "Koh mijin naki na nan bari kikeyi a gansa?" Tabe baki Ilhaam tayi "Niii? Keep blaming me for Anwaar's mistakes. Kinsan shi da kansa yake qin zuwan wajen mutane" shiru Yesmin ta mata, ganin haka Ilhaam tasan fa Yesmin ba binta zatayi ba, itama Yesmin ganin Ilhaam na tsaye tasan wae fa Ilhaam jiranta take, ta tabbatar mata ba yanda zata ma tayi sama danyin bacci, ganin haka Ilhaam ta fita cikin kwanciyan hankali itama, as Anwaar's saying kuwa Alexander ne ya kaita.

💖💫RUDANI💖💫Where stories live. Discover now