💖💫RUDANI💖💫 61

85 23 64
                                    



Months after months and it's Teemerh's due day, na sosai ta d'agawa su Ilhaam hankali dan Anwaar bayi nan, he's out for the business which is now his turn too. Kuka takeyi sosai dan the pain is unbearable, ganin Teemerh na kuka ba yanda suka iya kawae Ilhaam ta kira Anwaar "Sweetheart I think it is Teemerh's due date, can you please send someone?" Banji abunda Anwaar yace ba, sai ji nayi ta sake ce "Okay is okayyy Allah ya dawo dakai Iafiya" kafin tayi hanging, Anwaar ya hana night driving ga dare gashi already hankalinta ah tashe yake, saurin searching sunan Aameer tayi har zatayi dailing ta tuna Anwaar ya yanke duk alaqan dake tsakaninsu gashi tare suka tafi da Aameen "Oh Ya Allah" ta dafe kai "Teemerh ki daure ki tashi mu tafi kawae bawani nan kusa both Anwaar and Aameen are out of the country" bata koh iya ta amsa Ilhaam ba sai zufan da takeyi dan zata iya rantsewa tunda aka haifeta this is the first time she's suffering haka, da taimakon Munnirah suka sata ah mota and one of Anwaar's men drive them to hospital, suna zuwa aka karbeta da sauri aka bar Ilhaam da zagaye waje tana girgiza kai ganin wahalan da Teemerh kesha kawae chan ta nemi waje ta zauna "Ma'am you haven't pay the charges yet kuma ina tunanin in ta kara 30mins bata haihu ba cs za'ayi mata, ku samu ku biya in ba haka ba no work should be done" kallon mamaki Ilhaam ta bita dashi rephrasing her words "Matar Dr. Anwaar Albaaz ce fa, asibitin mijin nata ma sai an biya?" Ta fada tana girgiza kai tasan this nurse must be lying dan koh haduwan su na farko ma bata mata kirki ba, ita Ilhaam ta gane kawae wannan nurse na neman fada ne if not what? ganin ta mata shiru ta sake ce "Dr. Shareef yana ciki?" Girgiza mata kai tayi "Ya fita yanzu, amma in cs din ya tabbata zai dawo" Ilhaam tace "Nurse kiyi haquri yanzu ni ban fito da waya ba kuma ba cash ah wajena kuyi duk abunda ya kamata kudin bazai gagara ba da yardan Allah" ta sake pleading, dare ne amma kuma baza'a ce ba mutane wajen ba, already wasu sun daga camera which she's very sure badan ita bane amma ta rasa wa suke dauka, shiyasa kafin tayi wani shirmen Anwaar ya ganta a media ta nutsu "Kaman dai bakiji abunda nace bako?" Zuby ta maimaita wa Ilhaam, er uwansu Teemerh ce shine ta rantse sai taci mutuncin Ilhaam batasan er uwan sune ke wahala ba "Ke karki raina mun hankali mana nan ae private hospital ne kuma tanada iko ah asibitin nan Mrs Albaaz ce koh bakiji da kyau bane? Nasan Anwaar or Shareef will never make this compulsory" ta fada ganin abun nata bana kare ba, already an fara hasko Ilhaam, da sauri taja hijab ta rufe fuska, tasan Anwaar dai zai ganeta, amma da sauki in duniya basuga face nata ba, ita har mamaki ta fara anya wani health issues ke kawo wasu asibiti kuwa "Nidai na fada miki" tana fadin haka ta wuce tabar Ilhaam ah tsaye, dan karamin tsaki taja ta zauna ganin ba sarki sai Allah ta tashi taje tayi wajen landline ta kira wayan Anwaar amma kasancewar ba service bai shiga ba. Tsananin tashin hankali Ilhaam ta shigesa har kuka ta fara kuma bataso ta tafi tabar Teemerh ita kadai, they have been living in peace tun lokacin da Teemerh tayi threatening Ilhaam kan samun soyyayyan Anwaar, toh koh da ace basu zaman lafiya bata tunanin barin Teemerh wajen ita kadai. Tana cikin tunanin abunyi taji murya a bayanta "Hello Mrs. Anwaar" ta juyo da sauri taga wata nurse saidai bata dazu bane "Hi ya aiki?" Ta tambaya jin mey wannan kuma zatace "Lafiya lau" sai kuma ta mika mata form "Gashi zakiyi filling, form in CS ne da za'ayi wa wanda kika kawo inace ke yar uwanta ne?" Ah hankali ta gyad'a kai "Okay ki cika da sauri please dan tana shan wahala sosai "Excuse me nurse, but we haven't settled the charges yet" ta fada kafin wancan ta dawo ta daura sabon rashin mutunci "Don't worry Mrs. Anwaar someone has paid the money, see him right there" ta mata nuni da Aameer dake kokarin barin wajen cashier ae dagudu Ilhaam ta karasa tana nishi sama-sama, yanzu ta fahimci meyasa wasu suke videotaping every moment ashe Aameer suka gani "Aameer pls waitt" kaman baiji mey tace ba ya cigaba da tafiya "As I said dan Allah" jin hakan yasa ya tsaya "Stay away from me Ilhaam, I always wanted to distance myself from you and Anwaar help me in doing it" Zatayi magana ya katseta "And I can't believe you are here to Thank me Ilhaam, this is so mean of you. I've come to see someone and I heard the nurse talking to you rudely so I paid it and don't try thanking me bye, take care" ya daga mata hanu ya wuce, tunani ta fara dan tabbas Aameer is sick yake boye mata banda haka ba wani wanda yazo dubawa, hawayene taji suna sauka daya nabin daya kawae ta fara kuka dakyar ta share ta koma tayi filling form in tare da signing ta bawa nurse in, tana zaune taga Shareef yana kan waya yana zuba bayani kawae tayi saurin karasawa wajen sa bayan ya shige office "Fatima is in a critical condition and one life must be saved, it's either your baby's life or Fatima's life" Shareef dake waya da Anwaar yayi assuring nasa, da sauri Ilhaam ta rike kirji, so situation in da Teemerh ke ciki har yakai haka "What sort of madness are you uttering Shareef?" Anwaar da yaji maganan ya masa wani iri ya tambaya "It's the truth, we can only save one and risk one" ya fada in a bitter form, yasan how Anwaar loves kids amma zaiyi wuya "What are you waiting for? Save my wife" Anwaar that have finally decided said, for some seconds Shareef ya tsaya kallon Ilhaam which she smiled, he just smiled back and concentrated more on the phone call before ending it "Have some rest, and she will be fine In Shaa Allah", "Who are you saving?" Ta tambaya dan bajin abunda Anwaar yace takeyi ba "Who deserves to be saved Ilhaam?" Ya maida mata tambaya as she slowly answered "Fatima" muttering tayi amma yaji "Excuse me" ya fada smiling kafin ya wuce ta.

💖💫RUDANI💖💫حيث تعيش القصص. اكتشف الآن